Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Governor Yusuf Empowers 44 LGAs in Kano with 500 Transformers

      July 7, 2025

      Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

      July 3, 2025

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      SGOF Reiterates Need for Mapping in National Security Strategy

      July 5, 2025

      FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

      July 3, 2025

      Nigeria Will Remove Bottlenecks to Boost Food Production-Tinubu

      July 7, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Nigeria Signs Historic Manpower Partnership with Saint Lucia

      July 3, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Kaduna State Hosts NWDC Leadership, Pledges Support

      July 9, 2025

      Falgore Leads Kano Assembly on Condolence Visit to Dantata Family

      July 9, 2025

      Correspondents Chapel, FRSC Kano Forge New Alliance for Public Safety

      July 8, 2025

      Kano Assembly Seeks Upgrade of PHCs, Water, and Road Projects

      July 8, 2025
    • Politics

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Yadda ACReSAL Ke Koyar da Dalibai Hanyoyin Dakile Sauyin Yanayi

      July 8, 2025

      NCS Ta Kama Kudin Waje Sama da Miliyan 650 A Filin Jirgin Sama Na Kano

      July 8, 2025

      SKY Ya Sauka Daga Shugabancin Uban Gammayyar ’Yan Kasuwa A Kano

      July 6, 2025

      Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya

      July 4, 2025

      Minista Ya Kaddamar da Sabon Dakin Jira a Filin Jirgin Sokoto

      July 4, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Inganta Lafiya ne Babbar Manufata-Mahmud Tajo Gaya

    EditorBy EditorNovember 9, 2024Updated:November 9, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241109 WA0085

    A abin da a iya cewa farawa da kafar dama, an bai wa al’ummar ƙaramar hukumar Gaya tabbacin inganta harkar lafiya a yankin yadda ya kamata saboda muhimmancinta ga rayuwar al’umma.

    Sabon zaɓaɓɓen shugaban ƙaramar hukumar, Mahmud Tajo Gaya ne ya bayyana haka yayin wata ganawa ta musamman da Sashin Hulɗa da Jama’a na Ma’aikatar Lafiya lokacin da tawagar duba aikin rigakafin shan-inna da aka kammala kwanan nan ta ziyarci yankin, inda aka yi tattaunawar a ofishin Shirin Rigakafi na Ƙasa (NPI) reshen yankin.

    Tajo Gaya ya ce yana da sha’awa game da lafiya kasancewar tun asali shi ma’aikacin lafiya ne, kuma tsohon Babban mai Taimaka wa Gwamna na Musamman a kan Asibitin Tafi da Gidanka, da ake duba mutane a faɗin jihar Kano da ba su magani kyauta musamman a wurare masu nisa da wahalar shiga.

    Ad 4

    Ya ce ya tsotsi sha’awar inganta lafiya ne daga wajen Gwamnan lafiya, Alhaji Abba Kabir Yusuf, da Kwamishinan Lafiya Dakta Abubakar Labaran Yusuf, da hakan ya tsima shi bayan an zaɓe shi ya ƙudiri aniyar inganta fannin lafiya na ƙaramar hukumar Gaya ta hanyar bijiro da hanyoyi daban-daban domin sauƙaƙa wa al’ummarsa.

    “Tun da na shiga ofis ban huta ba. Na ziyarci cibiyoyin lafiya na yankin don ganin yadda abubuwa ke tafiya. Nan da nan na ba da umarnin ɗaga likkafar asibitoci biyar su rinƙa yin aiki cikin awanni 24. Zan ci gaba da tallafa wa duk wani shiri da zai taimaki al’ummarmu. Babban abin da na sa a gaba shi ne, inganta lafiya, lafiya, lafiya.

    “Lokacin na na zo na tarar akwai cutar kwalara nan da can a wasu sassa na ƙaramar hukumar da ta shafi kimanin mutane hamsin kwance a asibitoci. Mun kula da su har aka sallame su, sannan na bai wa kowane daga cikinsu Naira 10,000,” ya bayyana.

    Ad 3

    Shugaban ƙaramar hukumar ya ce yana da shirin inganta ƙwarewa da ilimin ma’aikatan lafiya domin a ƙara musu karsashi ta yadda za su yi abin da ya kamata, ya ƙara da cewa abin da yake so daga gare su shi ne su zama masu gaskiya da riƙon amana yayin gudanar da aikinsu domin a inganta tsarin lafiya a ƙaramar hukumar.

    Ya nuna gamsuwa da yadda ya samu sashin da sadaukarwar da ma’aikatan lafiya ke nunawa yayin da suke gudanar da ayyukansu a cibiyoyin lafiya daban-daban, ya hore su da su riɓanya kokari domin al’ummar ƙaramar hukumar su amfana sosai.

    Tajo Gaya ya ce ya zauna da ma’aikatan sashin lafiyar inda ya yabe su a inda suka yi bajinta tare da yi musu gyara a inda yake ganin akwai buƙatar haka, kuma suka amince, yana mai nuna farin ciki da gudunmawar da ƙungiyoyi masu tallafa wa lafiya ke bayarwa a yankin.

    Ya gode wa al’ummar ƙaramar hukumar bisa goyon bayan da suke ba shi tun lokacin da ya zo tare da yin kira gare su da su ci gaba da mara wa manufofi da tsare-tsaren da ya zo da su na ciyar da karamar hukumar gaba baya, yana mai tabbatar musu da shimfiɗa ingantaccen shugabanci.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Yadda ACReSAL Ke Koyar da Dalibai Hanyoyin Dakile Sauyin Yanayi

    July 8, 2025

    NCS Ta Kama Kudin Waje Sama da Miliyan 650 A Filin Jirgin Sama Na Kano

    July 8, 2025

    SKY Ya Sauka Daga Shugabancin Uban Gammayyar ’Yan Kasuwa A Kano

    July 6, 2025

    Muna Maraba da Adawar Siyasa Mai Tsafta – Waiya

    July 4, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    KNSG Hails Dr. Magashi’s Election to GHSA Board Consortium

    July 9, 2025

    ABU Zaria Bags JAMB’s N500 Million Mega Merit Award

    July 9, 2025

    Malnutrition: Declare State of Emergency in Health, NRCS Urges 5 State Govt’s

    July 9, 2025

    Kano Delegation Studies KwaraLEARN to Tackle Learning Poverty

    July 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.