Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Akwa Ibom Gov Flags Off Section 3B of Lagos-Calabar Highway

      April 18, 2025

      Revamped Cooperative Sector to Empower Nigerians – Minister

      April 18, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano

    EditorBy EditorSeptember 29, 2024Updated:September 29, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240928 WA0035

    Manajan Daraktan Gidan Rediyon Jihar Kano, Kwamaret Abubakar Adamu Rano, ya bayyana aniyarsa ta farfado da martabar gidan rediyon .

    Abubakar Rano ya jaddada cewa aikin gidan Radio Kano ya wuce yada labarai da shirye-shirye kawai; yana aiki a matsayin wata cibiyar koyar da aikin jarida.

    Rano ya bayyana haka ne a lokacin da yake karbar bakuncin shugabannin kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen Kano, a ziyarar ban girma da shugaban kungiyar, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi ya jagorancin yan tawagarsa suka kai gidan Radio Kano.

    Ad 4

    Bugu da kari, ya bayyana cewa manufarsa ita ce mayar da gidan Radio zuwa babbar cibiyar ilmantarwa da bunkasa sana’ar yada labarai.

    Abubakar Rano ya kuma bayyana cewa gidan rediyon Kano ya zarce takwarorinsa da dadaddiyar tarihin aikin yada labarai a Arewacin Najeriya, inda ya ce an kafa gidan Radio tuna tun kafin Najeriya ta samu ‘yancin kai.

    “Don cimma burina, na tsara ayyuka da yawa, ciki har da tabbatar da tafiyar da gidan Radio Kano bisa ka’idojin aikin jarida da baiwa ma’aikata horo akai-akai da samar musu da walwala da dai sauransu.”

    Ad 3

    “Radiyon Kano za ta ci gaba da rike kambunta na uwa ma bada mama a cikin takwarorinta kafafen yada labarai dake Arewacin Najeriya,” in ji shi.

    A yayin da ya bukaci sabbin shugabannin kungiyar ta NUJ da su maida hankali wajen baiwa mambobinsu horo, Inda ya yi nuni da cewa, a kokarin cimma burinsa, ya samar da cibiyar horar da aikin jarida mai inganci a gidan Radio Kano.

    “Za mu baiwa kungiyar NUJ cibiyar kyauta domin ta horar da ‘ya’yan kungiyar a kowane lokaci.”

    “Cibiyar tana da kayan aikin na IT, na’urar sanyaya iska, da sauran kayan aikin yada labarai .”

    Rano ya ce “Kofata a bude take a kodayaushe domin ci gaba da ci gaban aikin jarida.”

    Tun da farko, Shugaban kungiyar yan jaridu ta ƙasa reshen jihar Kano, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi, ya ce shugabannin NUJ sun ziyarci gidan rediyon Kano ne domin nuna jin dadinsu da tallafin da MD ya ba su.

    Ya ce, “A yau, ni Sulaiman Abdullahi Dederi, shugaban kungiyar ‘yan jarida ta Kano, ina so mu mika godiyarmu ga Manajan Daraktan gidan rediyon Kano bisa irin goyon bayan da ya ba mu a lokacin yakin neman zabe da kuma bayan rantsar da mu”.

    “Jagorancin ku ya taimaka mana wajen cin nasararmu, kuma muna godiya da jajircewar ku don ci gabanmu. Muna fatan zaku taimaka mana don aiwatar da ajandarmu guda biyar don inganta matsayin aikin jarida a Kano,” in ji shi.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    World Bank Delegation Visits Kano for ACReSAL Project Review

    May 9, 2025

    Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

    May 9, 2025

    Tinubu Honored with Prestigious Chieftaincy Title in Anambra

    May 9, 2025

    Kano Approves N2bn Compensation for Road Project Affected Communities

    May 8, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.