Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG, Communities Hold Consultative Meeting Over Taludu Flyover

      June 14, 2025

      Alliance of ’91’ Old Boys’ Welfare Packages Uplift Local Communities

      June 10, 2025

      Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

      June 8, 2025

      Fire Destroys Goods Worth Millions at Farm Centre GSM Market

      June 6, 2025

      Keyamo Orders Probe into AIRPEACE-Oshiomhole Airport Incident

      June 13, 2025

      Keyamo Rebukes FCCPC Over Air Peace Fare Probe

      June 13, 2025

      June 12:Tinubu Confers Nat’l Honours on Abiola, Yar’adua Others

      June 12, 2025

      NAWOJ Commends Ondo CPS for Supporting Journalists’ Widows

      June 6, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      “Haiti’s Crisis: 1.3 Million Forced from Homes by Violence”-IOM

      June 11, 2025

      UK, 29 Others Decry Sudan Humanitarian Convoy Attack

      June 7, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Prof Omotayo Withdraws Yushau Shuaib from NIPSS over Economic Articles

      June 16, 2025

      20 Kano-Based Groups Petition IGP Over ‘Incendiary’ Statement by Ex-SSG Usman Alhaji

      June 13, 2025

      KNSG Rebuts $6.6M Loan Allegation, Urges Public to Disregard False Claims

      June 12, 2025

      Governor Uba Sani Swears In Key Officials, Urges Service to Kaduna

      June 12, 2025
    • Politics

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025

      Hon. Gaya Reaffirms Commitment to Constituency Progress

      June 9, 2025

      “Governors’ Backing Can’t Guarantee Election Win”- Ndume

      June 9, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025

      Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

      June 3, 2025

      Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

      June 3, 2025

      Ba Mu Ba ‘Yan Majalisa Tikitin Atomatik ba- Jam’iyar APC

      June 3, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    EditorBy EditorMarch 17, 2025Updated:March 17, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250316 WA0092

    Shugaban Karamar hukumar Gwarzo Dakta Mani Tsoho Gwarzo ya ce a tsawon shekaru goma Sha takwas da Barde Kerarriyar Kano Alhaji Shehu Kabiru Bayero ya yi a Karamar Hukumar Gwarzo ya gudanar da aiyukan alkhairi da ba za a taba Mantawa da shi ba, na gina masallatan Juma’a da makarantun islamiyyu da Samar da ingantatcen tsaho a loko da Sakon Yankin.

    KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

    Shugaban Majalisar Karamar Hukumar ta Gwarzo ya kara da cewa suna da yakinin cewa Hakimin Mai barin gado, zai ci gaba da aiwatar da aiyukan alkhairi kamar yadda ya saba a sabuwar gundumar Dorayi da zai koma

    Ad 4

    Daga nan Dakta Mani Tsoho Gwarzo ya bada tabbacin cewa kofarsa a bude take, a Koda yaushe duk abinda ya ta so a bangaren fadar sabon hakimin Musamman bangaren tsaro, lafiya da ilimi, wajen bada gudunmawarsa dan samin nasarar da ake bukata.

    Deputy Gov Aminu Gwarzo Hails Governor Yusuf on 62nd Birthday

    Anasa bangaren Wakilin Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammad Sunusi na Biyu Wanda Madakin Kano Alhaji Yusuf Labahani Cigari ya wakilta ya yi kira ga Dagatai da masu unguwanni na Karamar Hukumar ta Gwarzo da su bawa sabon hakimin hadin Kai da goyan baya wajen gudanar da mulkinsa cikin nasara .

    Ad 3

    Da Yake Jawabi ,Sabon Hakimin Gwarzo Sarkin Dawaki Mai Tuta na Kano Alhaji Bello Abubakar Gwarzo ya baiyana Jin dadinsa bisa tarbar da al-umar Yankin suka yi masa.

     

    Sarkin Dawaki Mai Tutar ya Kuma bukaci hadin Kai na Dagatai da masu unguwanni na Yankin da su ba shi hadin Kai wajen ganin an ciyar da Karamar Hukumar gaba.

    AGILE Inaugurates 2nd Chance Education Center Gwarzo LGA Kano

    A Jawabinsa tsohon hakimin Karamar Hukumar ta Gwarzo Barde Kerarriyar Kano Alhaji Shehu Kabiru Bayero ya bukaci hadin Kai ga al-umar da su bawa Sabon Hakimin na Gwarzo Alhaji Bello Abubakar Gwarzo hadin Kai wajen ganin ya gudanar da mulkinsa cikin nasara.

    Daraktan kudi da gudanarwa na Yankin Alhaji Ubale Magaji ya gabatar da jawabin Godiya a madadin al-umar Yankin.

    Sarkin Ban Ringim Hakimin Babura, da Magajin Rafin Kano, da Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, da Dagatai da Karamar Hukumar ta Gabasawa da tsohon Sanatan Kano ta Arewa Distinguish Bello Hayatu Gwarzo da Dagatai da ga Karamar Hukumar Shanono da sauran Yan Siyasa na daga cikin muhimman mutanen da suka halarci Taron .

     

    A karshe Dagatai Ashirin da Biyu da masu unguwannin da limaman masallatan Juma’a na Yankin Sun nuna goyon bayansu ga sabon hakimin na Gwarzo Alhaji Bello Abubakar Gwarzo Sarkin Dawaki Mai Tuta na Kano.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025

    NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

    June 7, 2025

    Sarki Sanusi Ya Umarci Hakimai Su Shigo Kano Yin Hawan Sallah

    June 3, 2025

    Zakarun Gasar Alkur’ani Sun Samu Gidaje Umrah da Tallafin Karatu

    June 3, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Prof Omotayo Withdraws Yushau Shuaib from NIPSS over Economic Articles

    June 16, 2025

    AHBN Recommends Swift Funding to Curb Zero Dose in Kano

    June 16, 2025

    How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

    June 16, 2025

    NITDA Inspires Students with Hands-On Tour of AI, Robotics Centre

    June 16, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.