Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Shu. Kwari yayi kira ga ‘yan Kasuwa Guji Fadawa Hannun Batagari

    EditorBy EditorMay 14, 2024Updated:August 4, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    Screenshot 20240514 163038 1
    Shugaban kungiyar ‘yan kasuwar Tufafi ta Kantin Kwari a jihar Kano Alhaji Balarabe Tatari yayi kira ga ‘yan kasuwa da su guji fadawa hannun batagari masu tura shaidar biyan kudi a banki ta bogi. 
    Alhaji Balarabe Wanda Kuma shi ne shugaban gidajen Kantin Kwari  yayi wannan Kiran ne biyo bayan korafe korafe da suka samu daga masu siyar da kaya a kasuwar. 
    Ya bayyana cewa yanzu ‘yan damfara sun bijiro da wata hanya ta zamba cikin aminci inda suke siyan kaya tare da karbar lambar asusun bankin Wanda suka yi siyayya a wajen shi. 
    Shugaban yace da zarar sun yi hakan sai su yi kamar sun tura kudin tare Kuma da baiwa mai kayan shaidar cire kudi ta banki wato alert a turance. 
    Balarabe ya Kara da cewa babban abun tashin hankali shi ne mutanen kan yi wani abu Mai kama da siddabaru ta yadda idan mutum ya shiga manhajar bankin ta yanar gizo wato application sai yaga cewa kudin sun shiga amma a hakikanin gaskiya yawan kudin asusun nashi dake bankin ba su karuwa akan yadda suke. 
    “Wato ma’ana idan kana da miliyan daya aka yi siyayyar miliyan goma aka ce an turo maka kudin  idan har alert din na bogi ne balance din ka ba zai Karu ya koma naira miliyan goma Sha daya ba zai nuna miliyan daya ne kawai wanda dama sune asalin kudin dake asusun ajiyar na ka”
    Ya ce hakan na nuni da cewa kudin da ake ikirarin an tura basu shiga cikin asusun ajiyar ‘yan kasuwa. 
    A don haka shugaban ya ja hankali ‘yan kasuwar da su kiyaye tare da gujewa hada hadar kudin ta banki da duk mutumin da basu san shi ba domin gujewa fadawa hannun ‘yan damfara. 
    Balarabe yace an kama irin wadancan batagari da dama a kasuwar ta Kantin Kwari. 
    Ya Kuma yi kira ga hukumomin da abun ya shafa da su yi gaggawar hukunta duk wanda aka kama da yin zamba cikin aminci domin cigaban harkokin kasuwanci. 
    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya Kuma musanta rade radin da ake ta yadawa na cewa da yawun shi wadansu ‘yan kasuwa ke sanya tebur ko kwantena ta siyar da kaya akan hanya. 
    “Ba da yawu na wadancan mutane suka saka tebura da kwantena suka tare hanya ba da ban yi hakan ba yanzu ma ba zan yi ba” 
    “Akwai Kuma wadansu dake zuwa wajen ‘yan kasuwa  suna karbar kudi da suna na suna cewa  wai mun tattauna akan a basu gaskiyar magana ban San anyi ba Kuma ban aiki kowa wajen wani ba” 
    Balarabe Tatari ya Kara jaddada aniyar sa wajen kare martaba da dukiyoyin ‘yan kasuwar Kantin Kwari yana Mai cewa Kofar shi a bude ta ke domin karbar  duk wani korafi. 
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    AKK Project on Track: River Niger Crossing Completed- NNPC

    July 1, 2025

    BUK VC : Prof. Haruna Tops Poll in Transparent Election Process

    July 1, 2025

    KASU Puts Safety First with Lecture on Lab Best Practices

    July 1, 2025

    Cutting-Edge AI Lab Established at KASU to Advance Digital Skills

    July 1, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.