Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      The Untold Burden: Inside the Emotional Weight Nigeria’s Journalists Carry

      November 18, 2025

      Inside the Quiet Diplomacy Driving Plateau’s New Path to Peace

      November 16, 2025

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Parents, Two Children Killed as Mosquito Coil Sparks Inferno

      November 19, 2025

      UNICEF, Partners Launch Birth Registration Campaign in Gwarzo

      November 13, 2025

      Nasarawa LG Urges Residents to Register, Collect Voter Cards

      November 13, 2025

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Tinubu Sends Shettima to Kebbi, Orders Swift Rescue of Kidnapped Schoolgirls

      November 19, 2025

      Media Must Choose Hope Over Despair- Tinubu Charges Editors

      November 13, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      Kano Women Affairs Ministry Commends NAWOJ on Health Advocacy

      November 22, 2025

      Wife of Jigawa Gov Condemns Abduction of 25 Kebbi School Girls

      November 22, 2025

      1MT Partners Kaduna to Upgrade Teachers’ Digital Competence

      November 22, 2025

      Collaborative Advocacy Messages for NAWOJ Sensitization Campaign

      November 21, 2025
    • Politics

      Over 200 Serving, Former Kano Lawmakers Endorse Barau for 2027 Guber Race

      November 19, 2025

      Ringim Dismisses Reported Defection of Lawmaker, Others to APC

      November 15, 2025

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara
    Hausa

    Kwamishina ta Taya Gwamnan Kano Murnar Sabuwar Shekara

    EditorBy EditorJuly 7, 2024Updated:August 6, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240707 WA0018

    A yayin da a yau musulman duniya ke maraba lale da shigowar watan farko na sabuwar shekarar musulmci ta shekarar 1446, bayan hijirar Annabi (SAW), Mai Girma Kwamishiniyar Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman, Hajiya Aisha Lawan Saji Rano, ta shiga sahun farko wajen taya Mai Girma Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, murnar shiga sabuwar shekarar da kuma yi masa fatan alkhairi.

    Wani rubutaccen sako da ya fito daga ofishin ta, ya ce Hajiya Aisha na yi wa Gwamnan fatan “sabuwar shekarar musulmci ta 1446 (AH) mai cike da albarka, taimakon Allah, damina mai albarka da ma ci gaba ta kowanne fanni”.

    READ ALSO: Minister Of Women Affairs Solicits Funding For African Women

    Ad 4

    Ta kara da fatan shigar sa sabuwar shekarar da kafar inda duk wani motsin sa zai kusanta shi da ci gaba da burin sa na siyasa.

    A cewar ta, “a matsayin mu na musulmai wadanda muka yi imani da Allah da tasirin addu’a a rayuwa, yau din nan wata dama ce daga Allah wacce za mu yi annafani da ita wajen addu’o’in neman ci gaba da dorewar Gwamnatin Abba Kabir Yusuf da zaman lafiya a harkokin mu na gida da ofis.

    Haka zalika Hajiya Aisha ta aike da makamancin wannan sakon taya murna ga Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso, wanda ta ce “zakakurin shugaba ne, dan gwagwarmayar NNPP wanda ba ya gajiya wajen ganin gwamnatin talakawa ta Abba ta dore dan ci gaban Kanawa baki daya”.

    Isa Kaita College

    A cewar ta, “a matsayin sa na shugaba mai hangen nesa wanda kowa ya sheda, abinda Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso yake bukata daga wajen masu manufar alkhairi irin sa, shi ne addu’a da fatan Allah ya cika masa burin sa na shugabantar kasar nan”. Saboda haka ta bukaci musulmai a duk inda suke da su jefa wannan buri na shugaban NNPP din a addu’oin su na murnar sabuwar shekarar.

    Read Alsohttps://paradigmnews.ng/kano-a-shirye-take-ta-yaki-kwalara-da-sauran-cututtuka-kncdc/

    Ash Noor

    A cikin sakon nata da ya shiga hannun manema labarai a safiyar yau, Kwamishiniyar ta ci gaba da mika fatan alkhairi da murnar sabuwar shekarar ga Mai Girma Mataimakin Gwamna, Kwamarad Aminu Abdul Salam Gwarzo, da Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Dakta Bappa Bichi, da Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Jihar Kano, Mai Girma Shehu Wada Sagagi, sauran takwarorinta kwamishinoni, masu girma ‘yan majalisar jihar Kano da na tarayya, shuwagabannin jam’iyyar NNPP da Yardaddun Matan Kwankwasiyya.

    Haka zalika, Hajiya Saji ta taya daukacin ma’aikatan Ma’aikatar Mata, Yara da Masu Bukata ta Musamman murnar sabuwar shekarar, kamar yadda ta bukaci alhazan jahar Kano wadanda suka kammala aikin hajjin su da su yi anfani da damar zubar zunuban su yayin aikin hajjin su yi wa Kano da gwamnatin Alhaji Abba addu’ar ci gaba da zaman lafiya mai dorewa.

    Ta yi anfani da damar ta yau wajen shawartar mata iyayen giji dan ganin sun dau kwararan matakai wajen kare kayuwansu, ‘ya’yansu da mazajensu daga kamuwa da cututtuka masu saurin yaduwa, kamar yadda ake fama da su yanzu.

    Sannan ta sake yin anfani da damar wajen mika fata da addu’ar ta ga Allah (SWT) da ya tabbatar da bukatun Gwamna Abba Kabir Yusuf da Dakta Rabi’u Musa Kwankwaso.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Ummatee-C4PASS Calls for Urgent Distance Learning System

    November 22, 2025

    Kano Women Affairs Ministry Commends NAWOJ on Health Advocacy

    November 22, 2025

    Kirk Franklin Surprises Fans at Davido’s Atlanta Concert, Offers Prayer for Nigeria

    November 22, 2025

    KASU Shines at North-West CIPM Inter-University Quiz

    November 22, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.