Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      5 Key Facts About May Agbamuche-Mbu, Nigeria’s New INEC Boss

      October 8, 2025

      Happy Breadwinner A Story by Fatima Zahra Umar

      September 22, 2025

      Broken Rules, Unbroken Hearts Chapter One by Sadiya Datti

      September 21, 2025

      Abuja Marriage By Fatima Zahra Umar

      September 19, 2025

      How Women Farmers in Adamawa Are Leading Nigeria’s CSA Revolution

      September 5, 2025
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Community in Shock as Missing Nonagenarian Found Dead in Toilet Pit

      November 7, 2025

      Water Tank Explosion Injures Several in Jigawa’s Malam Madori

      October 5, 2025

      Kano Govt Approves Construction of Two Major Roads in Gwarzo

      October 4, 2025

      Grief in Jigawa as 15-Year-Old Boy Drowns in Community Pond

      October 2, 2025

      Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

      November 12, 2025

      Nigeria Engages U.S. Through Diplomatic Channels to Ease Tensions- Minister

      November 12, 2025

      Tinubu Committed to Empowering Nigerians Youth-Minister

      November 11, 2025

      Power Is Humanity’s Greatest Discovery, We’ll Fix Nigeria’s Electricity’-Tinubu

      November 10, 2025

      The Dakar Declaration on Health Sovereignty in Africa

      November 8, 2025

      Media Key to Health Sovereignty in Africa, REMAPSEN Tells Leaders at Galien Africa Forum 2025

      October 31, 2025

      Women Take Center Stage at Galien Africa Forum 2025

      October 30, 2025

      Young African Innovators Champion Health Sovereignty at 2025 Galien Africa

      October 30, 2025

      UNICEF Pushes for Family Courts in Kebbi

      November 13, 2025

      KNSG Launches 5 Year Plan for Sustainable Rural, Community Dev

      November 12, 2025

      NYA Slams FCT Minister Over ‘Disrespectful’ Treatment of Military Officer

      November 12, 2025

      Health Takes Center Stage as KNHA Moves to Upgrade Sabon Birni,Gani PHC

      November 11, 2025
    • Politics

      Former Kano Gov Shekarau Turns 70, Declares Lifelong Political Mission

      November 5, 2025

      PDP Re-elects Bello Suru as Chairman in Kebbi State

      September 30, 2025

      Online Reports False, I’ve Not Joined Any Party-Kwankwaso

      September 26, 2025

      Nigerians Ready to Re-Elect Tinubu in 2027– Jigawa Governor

      September 25, 2025

      APC Chair Lauds NPC DG’s Efforts to Strengthen Youth Dev in Kano

      September 16, 2025
    • Conflict

      Natasha Livestreams Faceoff With Immigration Over Passport Seizure

      November 4, 2025

      Kebbi Gov’t Threatens Legal Action Against Malami Over Defamation Claims

      September 19, 2025

      FG Calls for Conflict-Sensitive Climate Adaptation to Tackle Insecurity

      September 3, 2025

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

      November 11, 2025

      Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

      November 6, 2025

      An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

      October 27, 2025

      Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

      October 25, 2025

      Hisbah Ta Sanya Maiwushirya da ‘Yar Guda Cikin Auren Gata na Kano

      October 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » K/H Nassarawa Ta Gina Sabbin Masallatai a Kaura Goje da Giginyu
    Hausa

    K/H Nassarawa Ta Gina Sabbin Masallatai a Kaura Goje da Giginyu

    EditorBy EditorSeptember 15, 2025Updated:September 15, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250914 WA0133

    Shugaban Karamar Hukumar Nassarawa kuma Mataimakin Shugaban ALGON na Kano ta Tsakiya, Jakada Alhaji Yusuf Shuaibu Imam (Ogan Boye), ya kaddamar da masallatai biyu da aka sake ginawa a unguwannin Kaura Goje da Giginyu Kawon Kudu, inda ya jaddada aniyar gwamnatinsa na tallafa wa harkokin addini da hidimar al’umma.

    An fara kaddamarwar ne a Masallacin Malam Auwalu Gidan Ruwa da ke Kaura Goje, inda Shugaban ya jagoranci sallar Azahar tare da jama’a. Daga nan sai tawagar ta wuce Giginyu Kawon Kudu domin kaddamar da Masallacin Liman Garba, inda aka gudanar da sallar La’asar.

    Commissioner Organizes Maulud At Nasarawa Children’s Home

    Ad 4

    Da yake jawabi a wajen, Amb. Yusuf Shuaibu Imam ya jaddada muhimmancin tallafawa cibiyoyin addini, yana mai cewa hidimar addini nauyi ne da suka gada tun daga iyayensu.

    “Taimaka wa addini wani bangare ne na gadonmu. Mun tashi da fahimtar cewa addu’o’in iyayenmu za su fi karbuwa idan muka bi sawunsu wajen hidima da gaskiya ga al’umma,” in ji shi.

    Ya gode wa Gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, bisa ba da dama ga kananan hukumomi domin aiwatar da ayyukan ci gaban al’umma. Ya ce wannan goyon baya ya taimaka matuka wajen kawo riba ta dimokuradiyya ga jama’a.

    Isa Kaita College

    Amb. Yusuf Shuaibu Imam ya yi amfani da wannan dama wajen kiran daukacin mazauna Nassarawa LGA da suka cancanta – musamman wadanda suka kai shekara 18 ko suka rasa ko lalata katin zabe – da su garzaya rumfunan zabensu domin yin rijista ko sabuntawa.

    Ya jaddada muhimmancin shiga cikin harkokin siyasa, yana mai cewa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta (INEC) ta fara ci gaba da aikin Rijistar Karta ta Zabe (CVR) a fadin kasa.

    Ash Noor

    A Kaura Goje, mahaifin shugaban karamar hukumar, Imam Shuaibu, tare da Malam Saleh, sun bayyana jin dadinsu da godiya bisa irin ayyukan ci gaba da ake aiwatarwa a karkashin wannan shugabanci. Haka kuma a Giginyu Kawon Kudu, kwamitin masallaci karkashin Malam Hamisu Ado da Malam Nazifi Kawon Kudu sun yi addu’o’i da godiya bisa nasarar aikin.

    Hakimin Kawo, Alhaji Kabiru Garba, ya yabawa shugaban kananan hukumar bisa jajircewarsa wajen hidimar al’umma, tare da kira ga jama’a da su ci gaba da bada goyon baya domin tabbatar da zaman lafiya da ci gaba.

    Bikin kaddamarwar ya samu halartar manyan jami’ai da shugabanni da suka hada da:

    Hon. Ado Muhammad Hotoro, Sakataren Majalisar Karamar Hukumar

    Hon. Aliyu Musa Jibo, Jagoran Majalisar

    Alhaji Ibrahim Muhammad, Daraktan Harkokin Gudanarwa kuma Shugaban NULGE (reshen Jihar Kano)

    Kansiloli da aka zaba, shugabannin siyasa, masu rike da sarauta, da wakilan al’umma daga sassa daban-daban na LGA.

    #Giginyu #Kaura Goje #Masallatai #Nasarawa
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    KSCHMA Ta Fara Tantance Masu Amfana da Shirin BHCPF a Kano

    November 11, 2025

    Allah Sarki! Ma’aikatan Wucin-gadi na Kafafen Yada Labarai

    November 6, 2025

    An Cafke Mutumin da yayi Garkuwa da ‘yayan dan’uwan sa a Bauchi

    October 27, 2025

    Rikici Ya Sa KNSG Rushe Hukumar Kare Masu Amfani da Kaya

    October 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    UNICEF Pushes for Family Courts in Kebbi

    November 13, 2025

    NSC Mobilises Supporters for Super Eagles’ World Cup Playoff Against Gabon

    November 13, 2025

    FG Data Shows 17% Drop in Maternal Deaths, 12% Decline in Infant Mortality

    November 12, 2025

    Dr. Doro Assumes Office as Minister of Humanitarian Affairs

    November 12, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.