Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Two Men Suffocate in Kano Pit Latrine

      June 23, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Hanyoyin Da Zaku Bi Domin Kare Yayan Ku Daga Masu Fyade

    EditorBy EditorJanuary 10, 2025Updated:January 10, 2025No Comments5 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1736487758578

    Tun bayan da ƴansandan jihar Jigawa suka kama wani matashi bisa zargin aikata fyaɗe ga wata yarinya mai shekara takwas, ya sa jama’a ke ta neman sanin hanyoyin gano yadda ake cin zarafin ƙananan yara.

    Kokarin Yaki Da Dabi’un Cin Zarafun Mata A Kaduna Da Yadda Kwalliya Ke Biyan Kudin Sabulu

    BBC ta tuntuɓi barrister Aisha Ali Tijjani wadda lauya ce mai zaman kanta a birnin Kano, da Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya wanda BBC ta tuntuɓa a kwanakin baya, dangane da matsalar inda kuma suka zayyana hanyoyi guda huɗu na kaucewa faruwar cin zarafi ga yara mata da maza.

    Ad 4

    Jigawa Gov Offers Support to Assaulted Minor, Warn Against GBV

    Dakta Muhammad Hadi Musa da Barrister Aisha sun amince cewa kowa zai iya zama abin zargi a yanayin da ake ciki yanzu duk wani ɗa namji ka iya zama abin zargi – walau babba ko yaro, na kusa ko na nesa.

    AFA Workshop Unites Media Against Sexual Harassment in Nigeria

    Ad 3

    “Lallai babu wani rukunin mutanen da za ka ce su ne suke aikata laifukan fyaɗe. Kowa na iya yi tunda dai al’amarin shaiɗanci ne da lalacewa. Mun samu yara da matasa da tsofaffi duk da laifin aikata fyaɗe.” In ji barrister

    Womanifesto demands Justice for Late Olufunmilayo Oluwemimo

    Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, wanda kuma ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su rinƙa bincike ko tuhuma a duk lokacin da suka ga wani kusanci ko kuma soyayya ta yi yawa tsakanin malami ko wani majiɓincin lamari ko daga aboki ko daga ƙawa, ko daga amarya a makwafta ko wani babban mutum a makwafta.

    Dakta Muhammad ya ce akwai wani bincike da suka yi a kwanakin baya inda suka gano yadda wani shugaban makaranta ya rinƙa lalata da wani yaro na makarantarsa ta firamare a Kano wanda har shugaban makarantar ya saya masa waya da agogo.

    Kotun Daukaka Kara ta kama Trump da laifin Cin Zarafin Yarjarida

    Ya ce ko da mahaifin yaron ya ga haka sai ya tuntuɓi shugaban makarantar domin jin dalilin da ya sa ya saya wa yaron agogo sai ya ce don yaron yana da ƙoƙari ne amma mahaifin yaron ya san ƙoƙarin ɗansa bai kai har ya rinƙa zuwa na ɗaya a makaranta ba.

    Dakta Muhammad ya bayyana cewa ya kamata a kowane lokaci a rinƙa lura da irin wannan soyayya domin gano gaskiyar lamari.

    Barrister Aisha ta ce babbar matsalar da ke janyo yara kan fuskanci cin zarafi shi ne yadda iyaye ke sakaci da al’amuransu.

    “Abin mamaki sai ka ga iyaye sun yi biris da ƴaƴansu kamar ba su ne suka haife su ba ko kuma don sun yi musu yawa ne? Musamman ma a sababbin unguwanni sai ka ga an tura shi kaɗai ya tafi wasa waje kuma a wajen nan akwai mugwayen mutanen da ke jiran irin wannan dama.”

    Ta ƙara da cewa duk mahaifan da suke sakaci da wurin da yaransu suke a kowane wayewar gari to fa tabbas sun cikin hatsarin fuskantar fyaɗe da duk sauran nau’in cin zarafi.

    “Hakan ne ma ke janyo mugaye su daɗe suna cin zarafin yaran ba tare da uwa ko uba ya fahimci hakan ba. Amma idan ana lura to babu yadda za a yi a kasa ganewa.” In ji barrister

    Wani abu da yanzu iyaye ba kasafai suke yi ba shi ne ilmantar da yara dangane da illolin kusantar mugayen mutane.

    Dangane da wannan hakan ne, a kwanakin baya BBC ta tuntuɓi Dakta Muhammad Hadi Musa, wanda malami ne a tsangayar nazarin laifuka a Jami’ar Open University ta Najeriya, inda ya bayyana cewa akwai buƙatar iyaye su taka muhimmiyar rawa wajen wayar da kan ƴayansu domin gudun faruwar waɗannan munanan lamura.

    Ya bayyana cewa jama’a kan saki jiki ba tare da ɗaukar mataki ba sai wani abin ƙi ya faru tukuna sai a tashi tsaye a yi ta magana a kai.

    Ya bayyana cewa wayar da kan yara da gargaɗinsu da tsoratar da su yana taimakawa matuƙa.

    Ya bayyana cewa yana da kyau a rinƙa kiran yaro ko yarinya ana faɗa musu da cewa “Idan ka ga mutum zai baka alawa kada ka karɓa ka gudu, idan baka san mutum ba ya kiraka kan babur ko Adaidaita Sahu ka gudu ko ka tafi inda manya suke ka tsaya a kusa da su.

    “Idan wani ya zo zai riƙe maki hannu kada ki yarda za ki yi ciki, idan kika yi ciki yanka ki za a yi mutuwa za ki yi, kin ga yadda ake yanka rago? ana riƙe maki hannu ciki za ki yi,” in ji shi.

    Ya ce ya kamata a rinƙa irin wannan tsoratarwa ga yara domin yana taimakawa sosai. Ya ce kuma akwai buƙatar yara su san al’aurar su da sauran sassan jikinsu inda ya ce shi ma hakan yana da matuƙar muhimmanci.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    June 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

    June 28, 2025

    MoH KanSLAM LISDEL Develop Framework for MNCH

    June 28, 2025

    FG Partners Jigawa to Boost Sugar Production, Economic Growth

    June 28, 2025

    President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

    June 28, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.