Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      KNSG Launches Safe Space for Women Battling Drug Addiction

      July 22, 2025

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Empower Youth to Drive Natl Development — NPC Tells Nigerians

      July 25, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      Minister Assures Swift Evacuation of Nigerians Abandoned in CAR

      July 27, 2025

      Kano Transport Commissioner Pulls Out as Surety in Drug Case

      July 26, 2025

      Make Every Naira Count for Children in Upcoming Budget-UNICEF to KNSG

      July 23, 2025

      KNSG Vows Increased Support for Radio Kano

      July 22, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025

      Belin Dillalin Kwaya: Gwamna Kano Ya Kafa Kwamitin Bincike

      July 26, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Mun Samar Da Masu Tsaro Sama Da 700 A Kasuwar Kwari-Tatari
    Hausa

    Mun Samar Da Masu Tsaro Sama Da 700 A Kasuwar Kwari-Tatari

    EditorBy EditorAugust 2, 2024Updated:August 2, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240802 WA0000

    Shugaban kungiyar ‘yan Kasuwar Kantin Kwari Alhaji Balarabe Tatari ya ce Sun samar da matasa sama da guda dari bakwai da zasu samar da tsaro a lunguna da sakunan Kasuwar yayin zanga zangar lumana.

    Alhaji Balarabe ya bayyana hakan ne Jim kadan bayan wani zagaye tare da wani rukuni na matasan domin tabbatar da lafiya da dukiyoyin ‘yan Kasuwar.

    Screenshot 20240514 163038 1

    Ad 4

    A cewar shi sun yi zama na tattuanawa tare da masu ruwa da tsaki a harkar kasuwanci dake fadin jihar Kano domin lalubo mafita akan Kare dukiyoyin su.

    Ya ce a baya sun ga yadda batagari ke shiga cikin masu zanga zangar lumana domin fasa shaguna da wuraren kasuwanci domin diban kaya saboda son zuciya.

    Shugaban ya ce sun zabo masu bayar da tsaron ne daga kungiyoyi daban daban tare da samar musu riguna da katin shaida bayan an tntance su.

    Ad 3

    Read Also : Hunger protest: Kano Business Community constitutes committee to ensure security

    Balarabe ya kara da cewar sun raba matasan a muhimman gurare daban daban dake fadin Kasuwar saboda gudun batagari su lalata kayan da ba nasu ba.

    Ash Noor

    Ya Kuma yi kira ga matasan da su jajirce wajen sauke nauyin daya rataya a wuyan su,domin a cewar shi kasuwar ta Kwari na cikin manyan kasuwanni da ake jinda su a fadun nahiyar Afirka da ma Nigeria baki daya.

    “Kasuwar ta yi shura wajen samar da ayyukan yi ga matasa tsawon shekaru da dama haka zalika akwai Anguwannin da suke jikin Kasuwar Wanda duk wani abunda ya shafe ta ya shafe su”

    Read More: Kwari market association elects new executive

    Shugaban Kasuwar ta Kantin Kwari ya kuma yi kira ga masu zanga zangar da su gudanar da harkokin su cikin lumana tare da gujewa sabawa dokar domin cigaban jihar Kano.

    Balarabe Tatari ya Jajantawa dukannin wadanda iftilain fasa shaguna ko rauni ya afkawa tare da adduar Allah ya Kare na gaba.

    Read Also: Kano Traders Seek Cut In Taxes, Other Charges

    Idan zaku iya tunawa a makon daya gabata ne masu ruwa da tsaki a harkar kasuwanci na jihar Kano suka samar da wani kwamiti mai mutane ashirin domin lalubo hanyoyin da zasu Kare dukiyoyin su yayin zanga zangar ta lumana.

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025

    Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025

    Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

    July 28, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.