Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

      July 3, 2025

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

      July 3, 2025

      NAPTIP, NARTO Unveil Strategic Collaboration to Disrupt Trafficking

      July 2, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Nigeria Signs Historic Manpower Partnership with Saint Lucia

      July 3, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      UNICEF Urges Jigawa State to Adopt Child-Sensitive Budgeting

      July 3, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025
    • Politics

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

      July 3, 2025

      Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

      July 3, 2025

      An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

      July 2, 2025

      Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

      July 2, 2025

      Kano Za Ta Hada Gwiwa da Kungiyoyi Don Rage Talauci — Kibiya

      July 2, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    K/H Garun Malam Ta Umarci ‘Yan Kasuwar Kwanar Gafan Da Su Tashi Cikin Kwanaki 7

    EditorBy EditorDecember 25, 2024Updated:December 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241225 WA0162

    Safiyanu Dantala Jobawa

    Majalisar karamar hukumar Garun mallam a jihar Kano, ta ba mazauna kasuwar Kwanar Gafan wa’adin kwana bakwai da su tashi daga cikinta har zuwa wani lokaci nan gaba.

    Shugaban K/H Garun Malam Ya Aike Da Sakon Kirsimeti

    Ad 4

    Shugaban karamar hukumar, Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ne ya bada umarnin hakan a wajen bikin kaddamar da sake fasalin farfado da tattalin arzikin yankin.

    Kadawa ya ce “Duba da irin yadda kasuwar aka mai da ita tamkar wata mafaka da cibiyar yada badala maimakon ainihin yin abun da aka kafa kasuwar tun farko.

    Sai ga shi an buge da yin abubuwan da suka sha banban da manufar kasuwar.

    Ad 3

    Don haka ya bukaci tare da mazauna kasuwar da tattara kayansu su bar wajen, tun kafin ranar 1 ga watan Janairu 2025.

    K/H Tarauni Ta Yi Alkawarin Aiki Da Kungiyoyin Cigaban Alumma

    Ya ce “Duk wanda aka kama za a hukunta shi. Inda ya bayyan cewar nan gaba za a bayyana lokacin da za a yi bikin sake budeta don cigaba da kasuwancin iri daban-daban ba ma na kayan Gona ba har nau’in sauran ababan more rayuwa.

    Daga karshe ya bukaci yankasuwa da zo don saka jarinsu a kasuwar.

    Wani malamin addinin islama, Imam Abdullahi Yusif Chiromawa, ya yi jawabi akan yadda kasuwar Kwanar Gafan ke barazana ga tarbiyar yaransu, ya ce abun ba dadin ji balle gani.

    Malam Abdullah ya ce “Kasuwar ta zama wajen aikata zinace-zinace ,Luwadi, da madigo ga matasa da kuma kawo matan aure.

    Daga na kara da bayyana kasuwar mafakar Barayi da yanfashi da masu safarar mugagga kwayoyi. Imam Abdullahi, ya gode shugaban karamar hukumar bisa namijin kokarin da yanuna don kaucewa kara fadawa cikin fushi Allah.

    Tun da a jawabinsa kwamishinan yansandan Kano, S.A Gusau kuma babban bako a wajen, ya ce

    “tuni tunaninsu ya ke akan kasuwar Gafan yadda za su kawo karshen mazauna cikinta bayan karewar kayan noma na rani.

    Amma lokaci ya yi da hukamar tsaro za ta sa’ido ta ga masu tsauri-Ido. Kuma nan take ya bada umarni daga ranar 25 ga watan Disamba 2024 kowa ya bar kasuwar.

    A karshe taron sabunta kasuwar kwanar Gafan ya samu halartar manyan baki daban-daban wadan da suka hadar da jami’an tsaro, da wakilin bincike na jihar Kano Abdullahi(OCSID Kano) da hukumar kare yancin dan’adam(Human Right Network) da Sarkin Noman Kano Alh Yusif Nadabo Chiromawa da masu ruwa da tsaki na karamar hukumar Garun mallam.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Sekure Ya Tallafa wa Sabbin Jami’an Kashe Gobara da N480,000

    July 3, 2025

    Wutar Lantarki Ginshikin Cigaban Ilimi da Tattalin Arziki-Gwamna

    July 3, 2025

    An kwantar da Tsohon Shugaban Kasa Buhari a ICU a Landan

    July 2, 2025

    Sanata David Mark ya fice daga jam’iyyar PDP

    July 2, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    FMACTCE Inaugurates Committee to Position Creative Industries

    July 3, 2025

    UNICEF Urges Jigawa State to Adopt Child-Sensitive Budgeting

    July 3, 2025

    Help Educate Public, Verify Reports Before Publication – FRSC To Journalists

    July 3, 2025

    Nig Showcases Oil & Gas Investment Opportunities at NOG 2025

    July 3, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.