Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

      May 9, 2025

      Nigeria Takes Bold Step Towards Eradicating Violence Against Children

      May 9, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Disburses N600m Compensation to Erosion Victims

      May 9, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    K/H Garun Malam Ta Umarci ‘Yan Kasuwar Kwanar Gafan Da Su Tashi Cikin Kwanaki 7

    EditorBy EditorDecember 25, 2024Updated:December 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20241225 WA0162

    Safiyanu Dantala Jobawa

    Majalisar karamar hukumar Garun mallam a jihar Kano, ta ba mazauna kasuwar Kwanar Gafan wa’adin kwana bakwai da su tashi daga cikinta har zuwa wani lokaci nan gaba.

    Shugaban K/H Garun Malam Ya Aike Da Sakon Kirsimeti

    Ad 4

    Shugaban karamar hukumar, Hon Barr Aminu Salisu Kadawa ne ya bada umarnin hakan a wajen bikin kaddamar da sake fasalin farfado da tattalin arzikin yankin.

    Kadawa ya ce “Duba da irin yadda kasuwar aka mai da ita tamkar wata mafaka da cibiyar yada badala maimakon ainihin yin abun da aka kafa kasuwar tun farko.

    Sai ga shi an buge da yin abubuwan da suka sha banban da manufar kasuwar.

    Ad 3

    Don haka ya bukaci tare da mazauna kasuwar da tattara kayansu su bar wajen, tun kafin ranar 1 ga watan Janairu 2025.

    K/H Tarauni Ta Yi Alkawarin Aiki Da Kungiyoyin Cigaban Alumma

    Ya ce “Duk wanda aka kama za a hukunta shi. Inda ya bayyan cewar nan gaba za a bayyana lokacin da za a yi bikin sake budeta don cigaba da kasuwancin iri daban-daban ba ma na kayan Gona ba har nau’in sauran ababan more rayuwa.

    Daga karshe ya bukaci yankasuwa da zo don saka jarinsu a kasuwar.

    Wani malamin addinin islama, Imam Abdullahi Yusif Chiromawa, ya yi jawabi akan yadda kasuwar Kwanar Gafan ke barazana ga tarbiyar yaransu, ya ce abun ba dadin ji balle gani.

    Malam Abdullah ya ce “Kasuwar ta zama wajen aikata zinace-zinace ,Luwadi, da madigo ga matasa da kuma kawo matan aure.

    Daga na kara da bayyana kasuwar mafakar Barayi da yanfashi da masu safarar mugagga kwayoyi. Imam Abdullahi, ya gode shugaban karamar hukumar bisa namijin kokarin da yanuna don kaucewa kara fadawa cikin fushi Allah.

    Tun da a jawabinsa kwamishinan yansandan Kano, S.A Gusau kuma babban bako a wajen, ya ce

    “tuni tunaninsu ya ke akan kasuwar Gafan yadda za su kawo karshen mazauna cikinta bayan karewar kayan noma na rani.

    Amma lokaci ya yi da hukamar tsaro za ta sa’ido ta ga masu tsauri-Ido. Kuma nan take ya bada umarni daga ranar 25 ga watan Disamba 2024 kowa ya bar kasuwar.

    A karshe taron sabunta kasuwar kwanar Gafan ya samu halartar manyan baki daban-daban wadan da suka hadar da jami’an tsaro, da wakilin bincike na jihar Kano Abdullahi(OCSID Kano) da hukumar kare yancin dan’adam(Human Right Network) da Sarkin Noman Kano Alh Yusif Nadabo Chiromawa da masu ruwa da tsaki na karamar hukumar Garun mallam.

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Gov Yusuf Pays Over 3BN for Secondary School Students to Sit for NECO, NABTEB, NBAIS

    May 9, 2025

    Director Press Leads 2 Day Training on Communication Strategy

    May 9, 2025

    UNFPA Advocates Better Training, Incentives for African Midwives

    May 9, 2025

    AGILE Week 2025: Kano Schools Compete in Sports, Academics

    May 9, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.