Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Bagwai Indigene Uplifts GGSS Kiyawa with Modern Facilities

      May 30, 2025

      Traditional Ruler Tasks Parents On Inculcating Moral Values On Their Children

      May 30, 2025

      Bagwai LG Chairman Empowers Youths with N10M, Vehicles

      May 18, 2025

      Shema Swears in New Executive Council Members in Dutsinma

      May 13, 2025

      Minister Advocates Stronger Female Representation In Politics, Business

      May 31, 2025

      Nigeria Vows Stronger Border Control, Warns Against Sovereignty Breach

      May 30, 2025

      FG Trains 535 Youths in Inaugural Steel Industry Bootcamp

      May 27, 2025

      Minister Inaugurates 12-Member Committee on 753-Unit Estate

      May 27, 2025

      NIPR President Elected Global Alliance Regional Delegate-at-Large

      May 16, 2025

      Just in : Minister Ata Arrives Kazan for 2025 Intl Economic Forum

      May 15, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Gov Yusuf Declares Monday Public Holiday to Mourn Kano Athletes

      June 1, 2025

      Speaker Falgore Mourns Death of 21 Athletes in Ghastly Crash

      June 1, 2025

      Tragic Road Accident Claims Lives of 20 Kano State Athletes

      May 31, 2025

      KNSG Applauds Judiciary Over Landmark Ruling on LG Polls

      May 30, 2025
    • Politics

      How Ganduje is strengthening APC’s fortune ahead of 2027

      May 25, 2025

      Prepare for Exit in 2027-Jigawa Gov Tells PDP Lawmakers

      May 19, 2025

      APC North-West Endorses President Tinubu for 2027

      May 18, 2025

      Gauta Club Backs Kano State’s Ban on Live Political Programs

      May 12, 2025

      Kano Lawmaker Zubairu Hamza Massu Dumps NNPP for APC

      May 12, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Zamba: Kotu Ta Daure Mutane 29 Bayan EFCC Ta Damke Su

      May 31, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

      May 29, 2025

      Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

      May 29, 2025

      Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

      May 20, 2025

      Hukumar Tace Fina-finai Ta Kano ta Dakatar Da Fina-finai Guda 22

      May 19, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Gwamnatin Jihar Kano Ta yi Kira Ga Alumma Akan Cutar Kwalara

    EditorBy EditorJune 21, 2024Updated:August 7, 2024No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240621 WA0026

    A yayin da yanayin damina ke ci gaba da kankama, an buƙaci al’ummar jihar Kano da su kula sosai wajen amfani da ruwan sama a wajen sha da sauran ayyukan yau da kullum.

    Kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf ne ya yi gargaɗin a cikin wata sanarwa da ta fito daga sashin yaɗa labarai da hulɗa da jama’a, mai ɗauke da sa hannun shugaban sashin, Ibrahim Abdullahi, aka raba wa manema labarai.

    READ ALSO: Kano a Shirye Take ta Yaki Kwalara da Sauran Cututtuka – KNCDC

    Ad 4

    Kwamishinan ya ce lokacin saukar ruwan sama lokaci ne da ke tattare da hatsari na samuwar cutar amai da gudawa wanda tuni wasu jihohi a Najeriya sun gamu da matsalar, yana mai cewa wannan dalili ne ya sa wajibi a ja hankalin alumma da cewa rigakafi ya fi magani.

    Dakta Labaran ya ci gaba da cewa wajibi ne mutane su kula da abin da za su ci da wanda za su sha, musamman kayan lambu, kayan marmari da kuma ruwan sha, ya ƙara da cewa tilas jama’a su kula da waɗannan ƙwarai da gaske domin kar a ci ko a sha gurɓataccen abinci ko ruwa.

    “Yana da kyau mutane su fahimci cewa, ruwan saman da ake yi a farkon damina ba mai kyau ba ne. Idan ya zama dole sai an yi amfani da shi, to a tabbata an yi amfani da dukkan sinadaran tsaftace ruwa; a dafa a tace kafin a yi amfani da shi. Yin haka zai taimaka sosai wajen hana kamuwa da cutar amai da gudawa”, ya ja hankalin al’umma.

    Ad 3

    Kwamishinan ya kuma ja hankalin jama’a wajen amfani da kayan lambu da na marmari, inda ya ce wajibi su ma a tabbatar an wanke su sosai da ruwa mai tsafta kafin a yi amfani da su kasancewar sayo su ake yi daga kasuwa ba tare da cikakkiyar tsafta ba.

    Daga nan sai ya tabbatar da ƙudirin gwamnatin Alhaji Abba Kabir Yusuf na ci gaba da kula da lafiyar al’ummar jihar Kano a ko da yaushe, kasancewar fannin lafiya na ɗaya daga ɓangarorin da Gwamnan ya bai wa muhimmanci.

    Daga ƙarshe, Dakta Labaran ya ja hankalin al’umma da kada su yi ƙasa a gwiwa wajen ziyartar asibiti mafi kusa yayin da duk aka kamu da rashin lafiya, yana mai addu’ar Allah Ya kiyaye jihar Kano da al’ummarta, “Amma fa wajibi sai mun kiyaye kanmu, sannan Allah zai kiyaye mu.”

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Zamba: Kotu Ta Daure Mutane 29 Bayan EFCC Ta Damke Su

    May 31, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Fara Biyan Tsofaffin Kansiloli Naira Biliyan 16

    May 29, 2025

    Rashin Tarbiyya a TikTok: KNSG ta Gurfanar Da Matum 4 a Kotu

    May 29, 2025

    Gwamnatin Kano zata yi Ayyukan Alumma Na Sama Da Biliyan 32

    May 20, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    REMAPSEN Rallies African Journalists to Spotlight Neglected Tropical Diseases in 2025

    June 1, 2025

    Kano Declares Eid-El-Kabir Break for Primary, Secondary Schools

    June 1, 2025

    NDLEA Cracks Syndicate Using Hajj Pilgrims as Cocaine Mules

    June 1, 2025

    Gov Yusuf Declares Monday Public Holiday to Mourn Kano Athletes

    June 1, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.