Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Argungu Fishing Festival Committee Resumes Preparations for 2026 Edition

      August 20, 2025

      Waiya to Chair Kano Voter Registration Mobilization Taskforce

      August 20, 2025

      New PCACC Chairman Promises Tougher Fight Against Corruption in Kano

      August 20, 2025

      WHD: AMG Foundation Commits ₦25M to Kano Humanitarian Trust Fund

      August 19, 2025
    • Politics

      NNPP Alleges Collusion, Rejects Tsanyawa/Ghari Rerun Results

      August 17, 2025

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

      August 20, 2025

      An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

      August 18, 2025

      Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

      August 18, 2025

      Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

      August 18, 2025

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano
    Hausa

    Na Farfado da Martabar Gidan Rediyon Kano- Kwamared Rano

    EditorBy EditorSeptember 29, 2024Updated:September 29, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20240928 WA0035

    Manajan Daraktan Gidan Rediyon Jihar Kano, Kwamaret Abubakar Adamu Rano, ya bayyana aniyarsa ta farfado da martabar gidan rediyon .

    Abubakar Rano ya jaddada cewa aikin gidan Radio Kano ya wuce yada labarai da shirye-shirye kawai; yana aiki a matsayin wata cibiyar koyar da aikin jarida.

    Rano ya bayyana haka ne a lokacin da yake karbar bakuncin shugabannin kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen Kano, a ziyarar ban girma da shugaban kungiyar, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi ya jagorancin yan tawagarsa suka kai gidan Radio Kano.

    Ad 4

    Bugu da kari, ya bayyana cewa manufarsa ita ce mayar da gidan Radio zuwa babbar cibiyar ilmantarwa da bunkasa sana’ar yada labarai.

    Abubakar Rano ya kuma bayyana cewa gidan rediyon Kano ya zarce takwarorinsa da dadaddiyar tarihin aikin yada labarai a Arewacin Najeriya, inda ya ce an kafa gidan Radio tuna tun kafin Najeriya ta samu ‘yancin kai.

    “Don cimma burina, na tsara ayyuka da yawa, ciki har da tabbatar da tafiyar da gidan Radio Kano bisa ka’idojin aikin jarida da baiwa ma’aikata horo akai-akai da samar musu da walwala da dai sauransu.”

    Ad 3

    “Radiyon Kano za ta ci gaba da rike kambunta na uwa ma bada mama a cikin takwarorinta kafafen yada labarai dake Arewacin Najeriya,” in ji shi.

    A yayin da ya bukaci sabbin shugabannin kungiyar ta NUJ da su maida hankali wajen baiwa mambobinsu horo, Inda ya yi nuni da cewa, a kokarin cimma burinsa, ya samar da cibiyar horar da aikin jarida mai inganci a gidan Radio Kano.

    Ash Noor

    “Za mu baiwa kungiyar NUJ cibiyar kyauta domin ta horar da ‘ya’yan kungiyar a kowane lokaci.”

    “Cibiyar tana da kayan aikin na IT, na’urar sanyaya iska, da sauran kayan aikin yada labarai .”

    Rano ya ce “Kofata a bude take a kodayaushe domin ci gaba da ci gaban aikin jarida.”

    Tun da farko, Shugaban kungiyar yan jaridu ta ƙasa reshen jihar Kano, Kwamared Sulaiman Abdullahi Dederi, ya ce shugabannin NUJ sun ziyarci gidan rediyon Kano ne domin nuna jin dadinsu da tallafin da MD ya ba su.

    Ya ce, “A yau, ni Sulaiman Abdullahi Dederi, shugaban kungiyar ‘yan jarida ta Kano, ina so mu mika godiyarmu ga Manajan Daraktan gidan rediyon Kano bisa irin goyon bayan da ya ba mu a lokacin yakin neman zabe da kuma bayan rantsar da mu”.

    “Jagorancin ku ya taimaka mana wajen cin nasararmu, kuma muna godiya da jajircewar ku don ci gabanmu. Muna fatan zaku taimaka mana don aiwatar da ajandarmu guda biyar don inganta matsayin aikin jarida a Kano,” in ji shi.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Za Mu Yi Aiki Tare Da YFPM Don Tsaftace Aikin Jarida-Waiya

    August 20, 2025

    An Cafke Ma’aikaciyar jinya ta bogi bayan ta Kula da Marasa lafiya 4,400

    August 18, 2025

    Gwamnatin Imo ta Haramta bikin yaye Daliban Nursery da JSS 3

    August 18, 2025

    Malam Ali ya samu injin faci daga Dan Majalisar Fagge bayan kuka a kafafen sada zumunta

    August 18, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kebbi Communities Affected by Flooding to Get Relief as Govt Steps In

    August 20, 2025

    Communities Trapped as Flood Washes Away Roads, Bridges in Kebbi

    August 20, 2025

    Argungu Fishing Festival Committee Resumes Preparations for 2026 Edition

    August 20, 2025

    Coaches Urge NSC to Pay Athlete Grants Ahead of World Championships

    August 20, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.