Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Fire Guts 45 Houses, 35 Silos in Batakashi Village Jigawa

      April 13, 2025

      Fake Charity Organization Allegedly Dupes Kano Residents

      April 6, 2025

      Chidari Urges Constituents to Uphold Islamic Values

      March 30, 2025

      Kano Lawmaker Provides Ramadan Support to Constituents

      March 16, 2025

      Nigerian Delegation Heads to Vatican for Pope Francis’ Funeral

      April 25, 2025

      Inaugural Flight a Testament to FG, States Partnership – Minister

      April 23, 2025

      Akwa Ibom Gov Flags Off Section 3B of Lagos-Calabar Highway

      April 18, 2025

      Revamped Cooperative Sector to Empower Nigerians – Minister

      April 18, 2025

      Renowned Philanthropist Mrs. Maryam Imoke Yanah Recieves Warrior of Hope Award

      April 27, 2025

      Minister Woos French Investors with Nigeria’s Economic Reforms

      April 11, 2025

      Nigeria, Saudi Arabia Strengthen Anti-Drug Efforts

      April 9, 2025

      Info Minister Leads Delegation to US Broadcasters Conference

      April 7, 2025

      Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

      May 8, 2025

      Governor Namadi Approves Minor Cabinet Reshuffle

      May 6, 2025

      When Stars Align: President Tinubu’s Visit to Katsina

      May 6, 2025

      CDA BUK Hosts 5th International Conference on Drylands

      May 5, 2025
    • Politics

      Kwankwasiyya Ideology Dead In Kano Says Minister Ata

      May 7, 2025

      Just In: PDP Loses Another Governor: Delta’s Oborevwori Joins APC

      April 23, 2025

      Ganduje Inaugurates APC France, Drums support for Tinubu

      April 21, 2025

      No Vacancy For Number One Seat- Jigawa Sen Tells Contenders

      April 15, 2025

      Nigerians Abroad Back Seyi Tinubu for Lagos State Governor

      April 14, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

      March 31, 2025

      Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

      March 18, 2025

      Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

      March 17, 2025

      Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

      March 15, 2025

      KH Gwarzo Ta Kafa Kwamitin Rijiyoyin Burtsatsai Da na Kudin Shiga

      March 12, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Ambasada Waiya Ya Gana Da Tubabbun ‘Yan Daba Akan Zaben K/H

    EditorBy EditorOctober 25, 2024Updated:October 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1722589119407

    Tubabbaun matasan da suka Ajiye makaman su a jihar Kano Sun bayar da tabbacin cewar zasu bayar da dukannin goyon bayan da ake bukata domin gudanar da zancen kananan hukumomin Lami lafiya.

    Matasan Sun bayyana hakan ne yayin wata gamawa da Shugaban Kwamitin zaman lafiya na jihar Kano Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya a Kano.

    A jawabin sa tun da fari Shugaban Kwamitin na zaman lafiya yayi kira ga matasan da su gujewa bangar siyasa ta’addanci da Kuma duk wani abun da zai gurbata rayuwar su tare da haifar da koma baya ga zaman lafiyar alummar jihar Kano.

    Ad 4

    Ya ce gwamnatin jihar Kano a shirye ta ke wajen qaddamar da sabon shirin bunkasa rayuwar tubabbun da suka ajiye makaman su mai lakabin ‘ mu ma ‘yaya ne.

    Ambasada Waiya ya bayyana takaicin sa a bisa yadda wadansu ‘yan siyasa ke gurbata rayuwar matasan ta habyar dora su a harkar shaye shaye dabar siyasa da sauran munanan ayyuka.

    Shugaban kwamitin na zaman lafiya yayi tsokacin cewa duk wani Mai Neman ta da Zaune tsaye a yayin zaben na kananan hukumomi da ke tafe ba zai samu nasara ba duba ga irin nagartattun tsare tsaren da aka shirya.

    Ad 3

    Ya bayyana cewa jihar Kano ba zata taba gajiyawa ba wajen bunkara rayuwar tubabbaun matasan ta hanyar samar musu da ayyukan yi da sana’oin dogaro da Kai.

    Ambasada Waiya yayi kira da tubabbun matasan da su cigaba da jajircewa wajen riko da nagartattun halaye domin inganta rayuwar su.

    Ya basu shawarar baiwa sauran abokan su shararwarin su shigo cikin tsarin domin cimma nasarar da aka sa a gaba.

    Wadansu daga cikin tubabbun matasan Star boy daga Kurna da sauran abokan sa Sun yi alkawarin cewa zasu bada dukannin goyon bayan da ake bukata domin yin Zane cikin lumana.

    Sun yi kira ga Gwamnan jihr Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da ya cika musu dukannin alkawuran da ya dauka.

    Suna Mai cewa Sun bar dukannin munanan halayen su tare da ajiye makamai Wanda Kuma basu da hanyoyin dogaro da Kai.

    Idan zaku iya tunawa a ranar larabar da ta gabata ne shugaban kwamitin na zaman lafiya Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya taron wayar da kan Alumma akan muhimmancin zancen na kananan hukumomi.

    Idan yayi kira ga alummar jihar Kano dasu yi fitar dango wajen kada kuri’a domin sharbar romon demokradiyya

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Murtala Sule Garo ya taya Alummar Musulmi Murnar Bikin Sallah

    March 31, 2025

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    March 18, 2025

    Alummar Gwarzo Sun Yi Fitar Dango Don Tarbar Sabon Hakimin Su

    March 17, 2025

    Gidauniyar Dangote Ta Kaddamar Da Rabon Abinci Na Biliyan 16

    March 15, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Approves N2bn Compensation for Road Project Affected Communities

    May 8, 2025

    Kano Seals 2 Warehouse Causing Environmental Nuisance

    May 8, 2025

    Kano Govt Bans Live Political Programs to Promote Peace

    May 8, 2025

    Kano Govt Urges Private Schools to Adhere to Regulations

    May 8, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.