Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      How MH-NoW Advocates Reusable Pads for Nigerian Girls

      August 4, 2025

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Invests N300 Million in Sumaila LGA to End Water Crisis

      August 14, 2025

      Kano Governor’s Aide Inspects N300m Projects in Minjibir LGA

      August 12, 2025

      Access to Next Funding Tranche Tied to Project Completion- KNSG Warns LGAs

      August 4, 2025

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      FG Pledges Timely Completion of Enugu-Port Harcourt Expressway

      August 15, 2025

      South East Projects in Focus as FG Begins Citizens’ Engagement

      August 14, 2025

      Journalists’ Pay, Healthcare Top Agenda as NUJ Pushes for Media Reform Bill

      August 13, 2025

      NUJ Tours Key Project Sites in Kano Ahead of NEC Meeting

      August 12, 2025

      White House Defends Firing of BLS Director Amid Controversy

      August 4, 2025

      Israeli Attacks Kill 21 in Gaza; 181 Dead from Hunger

      August 4, 2025

      South Korea’s Lee Gains Public Backing After 15% US Tariff Deal

      August 4, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      Katsina Govt Promises Children’s Inclusion in Decision-making

      August 16, 2025

      Ondo Assembly Partners PROMAD to Track Public Projects

      August 13, 2025

      Major NDLEA Operation in Kano Nets 49 Suspects, Recovers Drugs

      August 13, 2025

      Kano Assembly Suspends Rano LGA Chairman for Three Months

      August 13, 2025
    • Politics

      Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

      August 16, 2025

      Butchers, Livestock Traders Mobilise Funds for Tinubu, Namadi’s Re-Election

      August 8, 2025

      Kano APC Strategizes as Stakeholders Endorse Tinubu’s Re-Election

      August 6, 2025

      DSP Barau Jibrin Best to Lead Kano in 2027 – Minister Ata

      August 3, 2025

      Ex-NIMASA DG Jamoh Hints at Kaduna North Senatorial Ambition

      August 2, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

      August 13, 2025

      Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

      August 12, 2025

      KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

      August 12, 2025

      KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

      August 12, 2025

      Abba Gida-Gida Ya Raba Kayan Sana’a Ga Matasa Sama da Dubu Ɗaya

      August 10, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Ambasada Waiya Ya Gana Da Tubabbun ‘Yan Daba Akan Zaben K/H
    Hausa

    Ambasada Waiya Ya Gana Da Tubabbun ‘Yan Daba Akan Zaben K/H

    EditorBy EditorOctober 25, 2024Updated:October 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1722589119407

    Tubabbaun matasan da suka Ajiye makaman su a jihar Kano Sun bayar da tabbacin cewar zasu bayar da dukannin goyon bayan da ake bukata domin gudanar da zancen kananan hukumomin Lami lafiya.

    Matasan Sun bayyana hakan ne yayin wata gamawa da Shugaban Kwamitin zaman lafiya na jihar Kano Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya a Kano.

    A jawabin sa tun da fari Shugaban Kwamitin na zaman lafiya yayi kira ga matasan da su gujewa bangar siyasa ta’addanci da Kuma duk wani abun da zai gurbata rayuwar su tare da haifar da koma baya ga zaman lafiyar alummar jihar Kano.

    Ad 4

    Ya ce gwamnatin jihar Kano a shirye ta ke wajen qaddamar da sabon shirin bunkasa rayuwar tubabbun da suka ajiye makaman su mai lakabin ‘ mu ma ‘yaya ne.

    Ambasada Waiya ya bayyana takaicin sa a bisa yadda wadansu ‘yan siyasa ke gurbata rayuwar matasan ta habyar dora su a harkar shaye shaye dabar siyasa da sauran munanan ayyuka.

    Shugaban kwamitin na zaman lafiya yayi tsokacin cewa duk wani Mai Neman ta da Zaune tsaye a yayin zaben na kananan hukumomi da ke tafe ba zai samu nasara ba duba ga irin nagartattun tsare tsaren da aka shirya.

    Ad 3

    Ya bayyana cewa jihar Kano ba zata taba gajiyawa ba wajen bunkara rayuwar tubabbaun matasan ta hanyar samar musu da ayyukan yi da sana’oin dogaro da Kai.

    Ambasada Waiya yayi kira da tubabbun matasan da su cigaba da jajircewa wajen riko da nagartattun halaye domin inganta rayuwar su.

    Ash Noor

    Ya basu shawarar baiwa sauran abokan su shararwarin su shigo cikin tsarin domin cimma nasarar da aka sa a gaba.

    Wadansu daga cikin tubabbun matasan Star boy daga Kurna da sauran abokan sa Sun yi alkawarin cewa zasu bada dukannin goyon bayan da ake bukata domin yin Zane cikin lumana.

    Sun yi kira ga Gwamnan jihr Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da ya cika musu dukannin alkawuran da ya dauka.

    Suna Mai cewa Sun bar dukannin munanan halayen su tare da ajiye makamai Wanda Kuma basu da hanyoyin dogaro da Kai.

    Idan zaku iya tunawa a ranar larabar da ta gabata ne shugaban kwamitin na zaman lafiya Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya taron wayar da kan Alumma akan muhimmancin zancen na kananan hukumomi.

    Idan yayi kira ga alummar jihar Kano dasu yi fitar dango wajen kada kuri’a domin sharbar romon demokradiyya

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Me yasa Harajin Karin Man Fetur na Kashi 5% Zai Kara Wahala

    August 13, 2025

    Yar Kasar Iran ta amsa laifin kashe mazaje 11 don mallakar dukiya

    August 12, 2025

    KNSG ta Bukaci Haɗin Kai Don Gina Hanyoyi, Wuta da Ruwan Sha a Kauyuka

    August 12, 2025

    KNSG Ta Yiwa Matasa 1,300 da Suka Daina Ta’addanci Afuwa

    August 12, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Kano Bye-Election: PDP Demands Transparency, Rejects Intimidation of Voters

    August 16, 2025

    Community-Led Monitoring Takes Center Stage as CSOs, Health Experts Meet in Kano

    August 16, 2025

    Debunking Myths: Every Girl Deserves Education After Menarche

    August 16, 2025

    Kebbi Polytechnic Transforms with Cutting-Edge Technology, Skills Centres

    August 16, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.