Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Gaya Emirate Withdraws Traditional Title Of Wazirin Gaya From Alhaji Usman Alhaji

      June 19, 2025

      KNSG, Communities Hold Consultative Meeting Over Taludu Flyover

      June 14, 2025

      Alliance of ’91’ Old Boys’ Welfare Packages Uplift Local Communities

      June 10, 2025

      Eid: Dangote Cement Strengthens Govt-Community Ties in Kogi

      June 8, 2025

      Tinubu Hails Kaduna’s Development Efforts, Pledges More Support

      June 20, 2025

      We’ll Never Allow Re-looting of Recovered Assets Again – EFCC Chair

      June 19, 2025

      Nigeria Deepens Bilateral Ties with China on Academic Culture

      June 19, 2025

      Minister Warns Against Fake News, Praises GOCOP’s Integrity

      June 18, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      NYC Comptroller Arrested During ICE Protest At Manhattan Court

      June 17, 2025

      REMAPSEN @ 5: President Calls for Stronger Media Action on Health, Climate

      June 13, 2025

      Kano Unveils Safe Corridor to End Youth Thuggery,Political Violence

      June 20, 2025

      FUDECO, SPARC Call For Urgent Reforms To Support Pastoralist Communities In Kaduna

      June 18, 2025

      Kano to Host Natl Summit on Creative Industry to Boost Nigeria’s GDP

      June 17, 2025

      Kano Online Chapel Begins Membership Registration for Digital Media Professionals

      June 17, 2025
    • Politics

      Ringim Faults Sule Lamido’s Claims in Newly Launched Autobiography

      June 20, 2025

      Makinde 2027: Presidential Campaign Posters Flood Jigawa

      June 19, 2025

      How Chaos Erupts at APC Meeting Over Shettima Snub in Tinubu’s Endorsement Bid

      June 16, 2025

      North East APC Forum Endorses Tinubu/Kashim Ticket for 2027

      June 16, 2025

      APC Is Ready to Welcome You Anytime: Tinubu Tells Wike

      June 16, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025

      Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

      June 20, 2025

      Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

      June 18, 2025

      Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

      June 7, 2025

      NAHCON Ta Tabbatar da Tsaro Bayan Gobara a Masaukin Alhazai

      June 7, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Ambasada Waiya Ya Gana Da Tubabbun ‘Yan Daba Akan Zaben K/H

    EditorBy EditorOctober 25, 2024Updated:October 25, 2024No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1722589119407

    Tubabbaun matasan da suka Ajiye makaman su a jihar Kano Sun bayar da tabbacin cewar zasu bayar da dukannin goyon bayan da ake bukata domin gudanar da zancen kananan hukumomin Lami lafiya.

    Matasan Sun bayyana hakan ne yayin wata gamawa da Shugaban Kwamitin zaman lafiya na jihar Kano Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya a Kano.

    A jawabin sa tun da fari Shugaban Kwamitin na zaman lafiya yayi kira ga matasan da su gujewa bangar siyasa ta’addanci da Kuma duk wani abun da zai gurbata rayuwar su tare da haifar da koma baya ga zaman lafiyar alummar jihar Kano.

    Ad 4

    Ya ce gwamnatin jihar Kano a shirye ta ke wajen qaddamar da sabon shirin bunkasa rayuwar tubabbun da suka ajiye makaman su mai lakabin ‘ mu ma ‘yaya ne.

    Ambasada Waiya ya bayyana takaicin sa a bisa yadda wadansu ‘yan siyasa ke gurbata rayuwar matasan ta habyar dora su a harkar shaye shaye dabar siyasa da sauran munanan ayyuka.

    Shugaban kwamitin na zaman lafiya yayi tsokacin cewa duk wani Mai Neman ta da Zaune tsaye a yayin zaben na kananan hukumomi da ke tafe ba zai samu nasara ba duba ga irin nagartattun tsare tsaren da aka shirya.

    Ad 3

    Ya bayyana cewa jihar Kano ba zata taba gajiyawa ba wajen bunkara rayuwar tubabbaun matasan ta hanyar samar musu da ayyukan yi da sana’oin dogaro da Kai.

    Ambasada Waiya yayi kira da tubabbun matasan da su cigaba da jajircewa wajen riko da nagartattun halaye domin inganta rayuwar su.

    Ya basu shawarar baiwa sauran abokan su shararwarin su shigo cikin tsarin domin cimma nasarar da aka sa a gaba.

    Wadansu daga cikin tubabbun matasan Star boy daga Kurna da sauran abokan sa Sun yi alkawarin cewa zasu bada dukannin goyon bayan da ake bukata domin yin Zane cikin lumana.

    Sun yi kira ga Gwamnan jihr Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf da ya cika musu dukannin alkawuran da ya dauka.

    Suna Mai cewa Sun bar dukannin munanan halayen su tare da ajiye makamai Wanda Kuma basu da hanyoyin dogaro da Kai.

    Idan zaku iya tunawa a ranar larabar da ta gabata ne shugaban kwamitin na zaman lafiya Ambasada Ibrahim Waiya ya shirya taron wayar da kan Alumma akan muhimmancin zancen na kananan hukumomi.

    Idan yayi kira ga alummar jihar Kano dasu yi fitar dango wajen kada kuri’a domin sharbar romon demokradiyya

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata Ta Gwarzo Ta Kama Aiki

    June 20, 2025

    Kano Ta Kaddamar da Shirin Dasa Itatuwa Don Yaki da Hamada

    June 18, 2025

    Dangote Ya Sanya Sunan Tinubu a Hanyar Shiga Matatar Man Fetur

    June 7, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

    June 21, 2025

    ZDLH CoP Urges Parents in Sokoto to Prioritize Child Immunization

    June 21, 2025

    ZDLH Scorecard Unveiled: Bauchi Steps Up Fight Against Zero-Dose

    June 21, 2025

    ZDLH CoP in Borno Spurs Action on Sustainable Immunization Funding

    June 21, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.