Majalisar Dokokin jihar Kano tayi watsi da rahotanin dake yawo na cewar tana kauracewa Zaman Majalisar ne sakamakon barazanar tsaro gami da dambarwar masarauta a jihar.
Yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano Mai magana da yawun Shugaban Majalisar Dokokin jihar Kano Kamaluddeen Sani Shawai ya ce wannan rahoton babu kanshin gaskiya a ciki.
Read also: AHIP, IOM Inaugurates TWG for ROOTS Project In Kano
Read also: Usman Dankwano: A Humble Visionary’s Rise to Director Film Pro
Yace majalisar tana da damar tafiya hutu kamar yadda ta Saba Wanda hakan ke ba ‘yan majalisar damar tattuanawa da jama’ar su.
Read also: Gaya LGA Chairman Mahmud Tajo Prioritizes Healthcare
READ ALSO: Mosque Explosion:KNHA Urges Government to Assist Victims Families
Kuma wannan wa’adin hutun majalisar zai Kare ne a ranar Sha biyar ga watan da muke ciki inda ‘yan majalisar zasu koma domin cigaba da samar da dokokin da zasu inganta rayuwar Alumma.

