Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Vigilante Education Initiative Kicks Off in Kano to Promote Inclusive Learning

      July 11, 2025

      Kano Moves to Secure Stronger Voice in Nigeria’s Constitutional Amendment

      July 10, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Guild of Editors Suspends Member Over Breach of Confidentiality

      July 5, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      Nigeria Will Remove Bottlenecks to Boost Food Production-Tinubu

      July 7, 2025

      Tinubu Joins World Leaders at 2025 BRICS Summit in Brazil

      July 5, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025

      Kano Leverages SSR to Improve Child Welfare, Poverty Interventions

      July 11, 2025

      SCI Enrols 2,100 Katsina Parents in Positive Parenting Classes

      July 11, 2025

      Gov Yusuf Clears N22 Billion Pension Debt, Vows Full Settlement

      July 10, 2025
    • Politics

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025

      Kano APC Coalition Submits letter to Natl Ag. Chairman, Demands Dissolution Of State Leadership

      July 2, 2025

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025

      An Cire wa Dalibai Mata 125 Kaya a Makaranta Saboda Jinin Al’ada

      July 12, 2025

      Zamu Tsabtace Harkar Sufirin Manyan Motoci a Kano-KAROTA

      July 10, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro
    Hausa

    Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

    EditorBy EditorJuly 13, 2025Updated:July 13, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    IMG 20250712 WA0033

    A wani yunƙuri na ƙarfafa haɗin gwiwa da gwamnatin tarayya don inganta tsaro da samar da guraben aiki ga matasa, wani babban kwamiti daga Gwamnatin Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Kwamishinan Harkoki na Musamman, Alhaji Nasiru Sule Garo, ya kai ziyarar aiki ga Ministan Tsaro, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, da Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ojo, a ofisoshinsu dake Abuja.

    Manufar wannan ziyara ita ce ƙarfafa dangantaka da haɗin kai tsakanin matakan gwamnati don bunƙasa damar shiga aikin soja, Civil Defence, Hukumar Shige da Fice da sauran hukumomin tsaro, musamman ga matasan Jihar Kano.

    Gwamnatin Kano zata Sabuntawa Ma’aikatan Shara Kayan Aiki

    Ad 4

    Alhaji Nasiru Garo ya jaddada kudirin Gwamnatin Kano na yin amfani da haɗin gwiwar da gwamnati ta tarayya domin faɗaɗa damar shiga aikin gwamnati ga ’yan asalin jihar.

    Kwamishinan ya bayyana cewa, gwamnati na ƙoƙarin ganin an cike guraben aiki da ake da su a hukumomin tsaro, tare da ƙara yawan kujerun da ake ware wa Jihar Kano bisa ƙa’idojin tsarin raba guraben aiki na ƙasa.

    Ya ce, Sakataren Zartarwa na Hukumar Shawarwari da Neman Aiki ta Jiha zai ci gaba da yin aiki tare da hukumomin daukar ma’aikata na sojoji da na paramilitary don cimma wannan manufa.

    Ad 3

    Wakilan da suka raka kwamishinan sun hada da Alhaji Ado Danjummai Wudil, Sakataren Zartarwa, Hukumar Shawarwari da Neman Aiki; Alhaji Ibrahim Mohammed Kabara, Babban Sakataren Ma’aikatar Harkokin Musamman; Ibrahim Abdulkarim, Daraktan Harkokin Gabaɗaya da Gudanarwa; da Murtala Iliyasu, Daraktan Shawarwari.

    An Shigar Da Korafi Gaban Majalisa Akan Karin Waadin Aiki a Kano

    A jawabansu na maraba da tawagar, Ministan Tsaro, Alhaji Mohammed Badaru Abubakar, da Ministan Cikin Gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ojo, sun yaba da wannan ziyara tare da bayyana ta a matsayin mataki na hangen nesa kuma mai muhimmanci.

    Sun jaddada cewa haɗin gwiwa tsakanin gwamnatin tarayya da na jihohi yana da matuƙar amfani wajen bunƙasa tsaro da ci gaban tattalin arziki. Ministocin sun kuma yabawa Gwamnatin Jihar Kano bisa irin kokarinta na tallafa wa matasa, tare da alkawarin ganin an bai wa Kano guraben da suka dace da yawan jama’arta da muhimmancin jihar a ƙasa baki ɗaya.

    #Guraben Aiki #Hukumomin Tsaro Gwamnatin Kano
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025

    An Cire wa Dalibai Mata 125 Kaya a Makaranta Saboda Jinin Al’ada

    July 12, 2025

    Zamu Tsabtace Harkar Sufirin Manyan Motoci a Kano-KAROTA

    July 10, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025

    KSFA in Legal Storm as Club Alleges Illegal Arrest, League Ban

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

    July 13, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.