Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      One Confirmed Dead, Woman Rescued Alive in Kano Well Accidents

      June 30, 2025

      Philanthropist Donates 600 Bags of Maize To Insurgency Victims

      June 27, 2025

      Kazaure NDLEA Holds Road Show to Combat Drug Abuse Illicit, Trafficking

      June 26, 2025

      MfLGCA, PACE Partner for Grassroots Governance Reforms

      June 23, 2025

      Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

      June 30, 2025

      President Tinubu Embarks on Diplomatic Visit to Saint Lucia, Brazil

      June 28, 2025

      Efficient Civil Service Key to National Development – Alake

      June 25, 2025

      Serve the Nation as Unto God -HCSF Urges Civil Servants

      June 23, 2025

      Brussels: Nigeria’s Digital Blueprint Takes Global Stage at IGF

      June 27, 2025

      Nigeria, S/Arabia Sign Agreement to Tackle Smuggling, Boost Trade

      June 27, 2025

      Nigeria Showcases Bold Health Reforms at BRICS, Pledges $200M

      June 19, 2025

      KSrelief to Tackle Nigeria’s Water Shortage with 78 Solar Boreholes

      June 19, 2025

      Jigawa Renames Ministry, Approves N19.6B for 560 Mass Housing

      June 27, 2025

      KNSG Declares Thursday, Work-Free Day to Mark Islamic New Year

      June 25, 2025

      Gov. Yusuf Vows to Empower Media Practitioners in Kano

      June 25, 2025

      Gov Yusuf Condemns Killing of Two Kano Indigenes in Makurdi

      June 24, 2025
    • Politics

      “Kwankwaso Remains Our Focus” – Jigawa NNPP Leader

      June 28, 2025

      Breaking: APC National Chairman Abdullahi Ganduje Resigns

      June 27, 2025

      Rivers: Tinubu Brokers Peace in Closed-Door Abuja Meeting

      June 27, 2025

      Radda Dismisses VP Ambition Rumors, Reaffirms Commitment to Katsina

      June 27, 2025

      Jigawa PDP Moves to Join ADA , Inaugurates 27 LG Committees

      June 27, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

      June 30, 2025

      Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

      June 28, 2025

      Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

      June 25, 2025

      Yar kunar Bakin Wake ta Hallaka Mutane 24 a Jihar Borno

      June 21, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Hausa

    Dan Kwallon Nageria Ya Fado Daga Saman Bene Ya Rasu a Uganda

    EditorBy EditorFebruary 25, 2025Updated:February 25, 2025No Comments2 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    Screenshot 20250225 113609 Facebook

     

    Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ta Lallasa Brentford Da Ci UkuRundunar ‘yansanda ta ƙasar Uganda ta ce tana bincike game da mutuwar wani ɗanƙwallon ɗan Najeriya mai suna Abubakar Lawal, wanda ya faɗo daga saman ginin wani kantin sayar da kayayyaki.

    Lamarin ya faru ne a Kampala babban birnin ƙasar.

    Ɗanwasan mai shekara 29 ɗan asalin jihar Sokoto ne a arewacin Najeriya, wanda ɗanwasan gaba ne a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Vipers a Uganda.

    Ad 4

    Wata sanarwa da rundunar ta wallafa a shafinta na X ta ce ya faɗo ne daga hawa na uku na ginin kantin Voicemall Shopping Arcade ranar Litinin.

    Labaran Wasannin Kungiyoyin Kwallon Kafa A Nahiyar Turai

    Ya kai wa wata ƙawarsa mai suna Omary Naima ‘yar ƙasar Tanzania ziyara a rukunin ginin lokacin da abin ya faru, a cewar ‘yansanda.

    Ad 3

    Tuni aka fara yin ta’aziyya da alhinin rashin ɗanwasan, wanda ya fara taka wa kulob ɗin leda tun watan Yulin 2022 bayan ya shafe shekara biyu da ƙungiyar AS Kigali ta Rwanda.

    Ƙungiyar Vipers ta ce: “Lawal (mutumin Sokoto) mutum ne na musamman. Yana da zuciya mai kyau. Ya damu da kowa kuma yana taimakawa. Yana da kyauta matuƙa.”

    “Muna alhinin mutuwar fuji’a da tsohon ɗanwasanmu Abubakar Lawal ya yi a yau. Muna roƙon Allah ya sauƙaƙa masa,” kamar yadda tsohuwar ƙungiyarsa ta Nasarawa United a Najeriya ta wallafa.

    Fitaccen Dan Wasan Dambe A Britania Ya Baiwa Tinubu Kyauta

    Ɗanwasan Uganda Mustafa Kizza ya ce: “Abu ne mai wuya mu iya jure rashin Lawal, mutumin kirki mai hazaƙa, mai fara’a. Ba za mu daina kewarka ba.”

    Kafofin yaɗa labarai a Uganda sun ruwaito cewa mutuwar Abubakar ta jawo tambayoyi game da haƙiƙanin abin da ya faru.

    Tun da farko wasu na cewa ya mutu ne a hatsarin babur, sai dai ‘yansanda na cewa zuwa yanzu ana tsaka da bincike kan abin da ya yi ajalinsa.

    “Hukumomi na bincika kyamarar tsaro ta CCTV da kuma bincike na tsanaki domin gano haƙiƙanin abin da ya faru,” in ji sanarwar ‘yansandan a dandalin X.

    BBC HAUSA

    Dan Kwalon Nageria Rasu Uganda
    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tinubu Ya Nada Ismael Shugaban Shirin Makamashi na CNG

    June 28, 2025

    Gwamnan Kano ya Bada Umarnin Farfaɗo da Makarantar Faransanci da Sinanci

    June 25, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    VaxSocial Unveiled in Kano to Combat Vaccine Hesitancy

    June 30, 2025

    Gwamnan Kano ya jagoranci tawaga izuwa jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Tawagar gwamnatin tarayya ta isa Madina don jana’izar Dantata

    June 30, 2025

    Presidency Debunks Rumours of SGF Akume’s Removal

    June 30, 2025
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.