Kwamitin sake nazarin kundin tsarin mulkin Najeriya na majalisar wakilan ƙasar ya bayar da shawarar ƙirƙiro ƙarin sabbin jihohi 31…
Browsing: Hausa
Gwamnatin Ghana ta sanar da rage kuɗin aikin Hajjin shekarar 2025 daga cedi 75,000 zuwa cedi 62,000, wanda yayi daidai…
Tun bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta sanar da yi wa ƙudurin kafa rundunar tsaro da gwamnatin jihar ta…
Shugaban Kasuwar kantin kwari Ambasada Ishaq Alkasim Tatari ya Mika sakon godiya da ban gajiya ga wandanda suka samu halartar…
Wata sabuwar dambarwa da zaman rashin tabbas na ci gaba da addabar jam’iyyar adawa ta NNPP da ke mulki a…
Ƙungiyar Fulani makiyaya a Najeriya ta Kulen Allah (KACRAN) ta yi kira ga hukumar raya yankin arewa maso gabas da…
Hukumar Hisbah a jihar Kano da ke arewacin Najeriya ta ce ta kuɓutar da wasu ‘yan mata 15 waɗanda aka…
Kwamishinan yada labarai na jihar Kano Comrade Ibrahim Abdullahi Waiya ya ce a shirye yake da ya jagoranci yin kiranye…
An bayyana cewa an samu kasuwancin magunguna na jihar Kano, bayan ƙarewar shekaru takwas na zangon mulki na biyu na…
An kama Linus Monday, tsohon ɗan sanda mai mukamin Inspector kuma ɗan Najeriya, bisa laifin gudanar da bincike kan ababen…
Wata Babbar Kotun Jihar Kaduna ta sake ƙin bayar da beli ga tsohon Shugaban Ma’aikata na tsohon Gwamnan Jihar Kaduna,…
Matatar mai ta Dangote ta sanar da karin kudin man fetur ga manyan dillalan dake sayen mai a matatar. Litar…
Almajirai da ƴan jari-bola mazauna babban birnin tarayya Abuja da suka hada har da kananan ƴan kasuwa, da sauransu, sun…
Yayin da fargabar samun ɓarkewar annobar murar tsuntsaye a Kano ke ci gaba, gwamnatin jihar ta buƙaci al’umma da su…
Sabon Kwamishinan Ƙananan Hukumomi na jihar Kano, Alhaji Tajuddin Usman ya mayar da Naira miliyan 100 ga asusun gwamnatin jihar.…
Adadin mutanen da aka tabbatar da mutuwarsu yanzu haka a gobarar birnin LA, wato Los Angeles ya kai ashirin da…
Hukumar tace Fina finai da dab’i ta jihar Kano karkashin jagorancin Alhaji Abba El-Mustapha tare da hadin gwiwar kungiyar masu…
Abdulmajid Habibu Isah Jam’’iyyar hamayya ta PRP, ta ce Najeriya ba ta samu cigaban azo-a-gani ba cikin shekara 64 da…
Manchester United na shirin gogayya da Paris St-Germain a kan dan wasan gaba na Napoli da Georgia Khvitcha Kvaratskhelia, mai…
Majalisar dokokin Najeriya ta bayyana damuwa game da babban rashin daidaito tsakanin kudaden da akan kashe wajen ayyukan raya kasa…
