Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa ba ta da wata matsala da kowanne dan siyasa muddin zai yi adawa mai…
Browsing: Hausa
Ministan sufuri na Najeriya Festus Keyamo ya kaddamar da aikin gida sabon ɗakin jira na manyan baƙi a filin jirgi…
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci majalisar dattijai ta dawo da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, wanda aka dakatar.…
Shugaban karamar hukumar Tarauni, Alhaji Ahmed Ibrahim Muhammad Sekure, ya bayar da tallafin kudi Naira N(480,000)ga sabbin jami’an kashe gobara…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa samun ingantacciyar wutar lantarki ba kawai hidima ba ce, illa…
Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin lafiya, kuma rahotanni sun ce kwanan nan aka sallame shi daga…
Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, David Mark, ya yi fice daga jam’iyyar PDP. Mark ya bayyana kudurinsa na ficewa daga jam’iyyar…
Kwamishinan Ma’aikatar Harkokin Jinƙai da Rage Talauci ta Jihar Kano, Adamu Aliyu Kibiya, ya jaddada aniyar gwamnatin jihar na yin…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya tashi daga Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, inda yake jagorantar…
Wata tawaga ta musamman daga Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta isa birnin Madinah mai tsarki da ke kasar Saudiyya domin halartar…
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Barrista Ismael Ahmed a matsayin Shugaban Hukumar Kula da Shirin Gas…
A ƙoƙarinsa na bunƙasa ɓangaren ilimi da inganta koyo da koyarwa a jihar Kano, Gwamnan jihar, Alhaji Abba Kabir Yusuf,…
Aƙalla mutane 24 ne suka mutu, yayin da wasu da dama suka jikkata, bayan da wata mata ta kai kunar…
Sabuwar Daraktar Harkokin Ma’aikata (DPM) ta Karamar Hukumar Gwarzo, Hajiya Zulai Sabo Usman, ta kama aiki a hukumance, inda ta…
A wani bangare na bikin Ranar Yaki da Hamada da Fari ta Duniya, Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar…
Shugaban Kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya sanar da cewa za a kira hanyar da ke kaiwa zuwa sabuwar matatar mai…
Gobara ta tashi a wani masaukin alhazan Nijeriya a Makka a ranar Asabar, a cewar Hukumar Aikin Hajji ta Nijeriya…
Majalisar Masarautar Kano ta fitar da wata takarda mai dauke da umarni ga dukkan Hakimai da ‘Yan Majalisa na masarautar…
A jihar Kano, an kammala babban musabaƙar karatun Alƙur’ani mai tsarki da Sanata Bashir Garba Lado ya shirya, inda aka…
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta karyata rahotannin da ke cewa ta bayar da tikitin atomatik ga dukkan ‘yan majalisar…
