Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da dakatar da fitar da yayan kadanya na tsawon watanni shida, domin rage…
Browsing: Hausa
Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Dr. Ali Haruna Makoda, ya yaba wa Kungiyar Shugabannin Kwalejojin Shari’a da Addinin Musulunci a…
Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) na ofishin Kiru ƙarƙashin Kano Strategic Command sun kama wani…
Wani sabon haɗarin kwale-kwale ya yi ajalin aƙalla mutum shida a Garin-Faji da ke ƙaramar hukumar Sabon Birni ta jihar…
Gwamnatin Jihar Adamawa ta mayar da yara 14 ga iyayensu bayan an ceto su daga wani gungun masu safarar yara…
Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da fara tantance tubabbun matasa da suka daina shaye-shaye da aikata laifuka, domin koyar da…
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurinta na tabbatar da ingancin aikin jarida tare da kiyaye ka’idojin aiki, da kuma…
Wata mata mai shekaru 29 daga Florida ta shiga hannun hukuma bayan an kama ta da wani babban laifin zamba…
Gwamnatin Jihar Imo ta haramta gudanar da bikin yaye ga ɗaliban Nursery da JSS3, domin rage nauyin kuɗi ga iyaye…
Ɗan Majalisar Wakilai, mai wakiltar mazaɓar ƙaramar hukumar Fagge, Muhammad Bello Shehu, ya sayi wa injin faci ga wani tsoho…
Abba Dukawa A yanayi irin na Najeriya, inda matsalolin tattalin arziki da tsadar rayuwa suka yi kamari, karin haraji akan…
Wata mata ‘yar asalin Iran, Kulthum Akbari, mai shekaru 56, na fuskantar hukuncin kisa bayan amsa laifin kashe tsofaffin mazajenta…
Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada aniyarta ta yin aiki tare da shugabannin kananan hukumomi domin aiwatar da manyan ayyukan…
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana shirinta na yi wa sama da matasa 1,300 afuwa, wadanda aka fi sani da ‘yan…
Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya raba tallafin kayan sana’a ga matasa 1130 da aka yake a makarantun koyar…
A wani muhimmin mataki na yaki da cutar zazzabin cizon sauro, Karamar Hukumar Gwarzo ta kaddamar da rabon gidan sauro…
Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin wata ɗaliba ƴar shekara 14 inda mutane ke ta neman a…
Rundunar ƴansandan Najeriya, reshen Abuja, babban birnin ƙasar ta cafke mutum huɗu kan zargin shirya garkuwar ƙarya don karɓar naira…
Ma’aikatar Kimiyya, Fasaha da Ƙirƙira ta Jihar Kano (KSMSTI) ta sanar da haɗin gwiwa da Hukumar Kula da Makamashi ta…
Sarkin Hausawan Arewa kuma Ambasadan Zaman Lafiya, Mai martaba Alhaji Balarabe Tatari, ya aike da sakon ta’aziyya dangane da rasuwar…
