Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

      July 31, 2025

      “Don’t Forget Us”- Spinal Cord Injury Survivors Call for Help in Kano

      July 31, 2025

      Kano Humanitarian Commissioner Seeks Collaboration with Business Philanthropists

      July 31, 2025

      NGO Empowers 50 GBV Survivors in Kano

      July 29, 2025

      Maiyaki’s Appointment Will Boost Governance Media Unity-NUJ KD

      July 30, 2025

      NHIA, NSITF Unite to Bridge Gaps in Workers’ Welfare Schemes

      July 27, 2025

      Justice and Dignity at Heart of Nigeria’s Correctional Reforms- Minister

      July 27, 2025

      Renewed Hope Estate Kano Set for Tinubu’s Commissioning

      July 25, 2025

      Trump to Withdraw U.S. from UNESCO Again, Slams “Woke”

      July 29, 2025

      UN Summit: Africa Calls for Urgent Action on Global Food Crisis

      July 29, 2025

      Tinubu’s Green Diplomacy in Action as Nigeria Donates Cashew to Ethiopia

      July 28, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      KNSG Partners NEPC to Raise Awareness on Export Opportunities

      July 31, 2025

      MPPPM&E Lauds Quality of Kano’s ₦50B Urban Renewal Projects

      July 30, 2025

      UNICEF Appoints Wafaa Saeed as New Country Representative in Nigeria

      July 29, 2025

      Jigawa State Disburses Over ₦1.5 Billion to 569 Retirees

      July 28, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

      July 29, 2025

      Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

      July 28, 2025

      PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

      July 28, 2025

      NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

      July 28, 2025

      Labari Cikin Hotuna:Aisha Buhari ta Koma KD Domin yin Takaba

      July 28, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Kaduna
    Hausa

    Kotu Ta Ki Bayar Da Belin Tsohon Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Kaduna

    EditorBy EditorJanuary 22, 2025No Comments3 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1719238698078

    Wata Babbar Kotun Jihar Kaduna ta sake ƙin bayar da beli ga tsohon Shugaban Ma’aikata na tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, Alhaji Bashir Sa’idu.

    El-Rufa’i Sues Kaduna House Of Assembly Over N432 Billion Claim

    Kotun ta umarci a sake maida shi gidan gyaran hali bayan gurfanar da shi bisa tuhume-tuhume 10 da suka shafi zargin almundahana, wawure kuɗi, da sata a Gwamnatin Malam Nasiru El-Rufai.

    Ad 4

    ICPC Takes Ex-Kaduna Commissioner to Court Over N155 Million

    Yayin gabatar da shari’ar a gaban Mai Shari’a Isa Aliyu a ranar Talata, an karanta tuhume-tuhumen 10 a gaban Alkali, inda ya musanta su baki ɗaya.

    Cikin tuhume-tuhumen, an zargi tsohon kwamishinan da sayar da dala miliyan $45 na gwamnatin Jihar Kaduna—daidai da Naira biliyan 18.45.

    Ad 3

    Kaduna Ultra-Modern Hospital Nears Completion

    An kuna yi Zargin cewa a lokacin ya sayar da ko wace dala daya akan farashin Naira 498 a kan kowace dala, wanda hakan ya jawo hasarar Naira biliyan 3.96 ga gwamnatin jihar.

    Ash Noor

    A cewar masu gabatar da ƙara, an ce laifin ya faru ne a shekarar 2022, lokacin da Sa’idu yake matsayin Kwamishinan Kuɗi a gwamnatin El-Rufai.

    Masu gabatar da ƙara sun ƙara bayyana cewa, suna zargin Sa’idu ya yi almundahana da Naira biliyan 3.96, wanda ya saɓa wa Sashe na 18 na Dokar Hana Almundahana ta 2022.

    Lauyan wanda ake tuhuma, M.I. Abubakar, ya sanar da kotun cewa akwai buƙatar kotun ta bayar da beli ga wanda yake karewa, Alhaji Bashir Sa’idu, domin ya riga ya shafe kwanaki 21 a tsare tun bayan da aka kama shi a ranar 2 ga Janairu, 2025.

    Ya kuma bayyana wa kotun cewa an gabatar da buƙatar beli tun ranar 16 ga Janairu, yana mai cewa bayar da beli zai bashi damar yin shirin kare kansa yadda ya kamata kan tuhume-tuhumen da ake masa.

    Sai dai Lauyan masu gabatar da ƙara, Farfesa Nasiru Aliyu, ya ƙi amincewa da buƙatar belin, yana mai cewa doka ta tanadi a bawa masu gabatar da ƙara kwanaki bakwai domin gabatar da amsar su kan buƙatar belin.

    Bayan hutun mintuna 40, Mai Shari’a Isa Aliyu ya yanke hukunci cewa a ba masu gabatar da ƙara isasshen lokaci kamar yadda doka ta tanada domin su gabatar da nasu amsar kan buƙatar belin.

    Kotun ta ɗage shari’ar zuwa ranar 23 ga watan Janairu, 2025 domin sauraron buƙatar belin.

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Biza don Haihuwa:Amurka Ta Sanya Sabon Sharadi Ga Yan Najeriya

    July 29, 2025

    Likitoci a Legas Za Su Fara Yajin Aiki na Kwana Uku

    July 28, 2025

    PDP Ta Bukaci Fayose Ya Fice Daga Cikin Jam’iyyar

    July 28, 2025

    NYSC Ta Sha Kaye a Kotu Kan Haramta Siket Ga ‘Yan Mata

    July 28, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    Tyre Burner Sentenced to Prison as Kano Cracks Down on Environmental Offenders

    July 31, 2025

    Kano PWD Groups Deny Slamming Govt Over Disability Commission Delay

    July 31, 2025

    Students to Resume Sept as FG Names Officials for Ogoni Uni

    July 31, 2025

    RMAFC Hosts First African Climate Justice Conference in Abuja

    July 31, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.