Close Menu
PARADIGM NEWS
    Facebook X (Twitter) Instagram
    • Home
    • Privacy Policy
    Facebook X (Twitter) WhatsApp Telegram
    PARADIGM NEWS
    • Home
    • Features

      I’ll dress elegantly for a week, lady vows as Kano women storm markets

      March 29, 2025

      Dr. Abdullahi Umar Ganduje’s Legacy of Progress and Excellence

      December 25, 2024

      The rise and fall of Faruk Lawan: A lesson in power and intrigues

      December 17, 2024

      Will The Axing of Zakirai Make Education Great In Kano

      December 17, 2024

      Harmattan Brings Boom to Tea, Noodle, Bean Cake Sellers in Kano

      December 15, 2024
    • News
      1. Local
      2. National
      3. International
      4. View All

      Rescue Efforts End in Tragedy as Four Drown in Kano Waterway

      July 19, 2025

      Kano Assembly Denies Investigating ALGON Chair Hajiya Sa’adatu

      July 18, 2025

      Kano Unveils N69B Dev Package Covering Roads, Education, Health

      July 12, 2025

      Youth Empowerment Takes Centre Stage in Kano’s N3.7B Transport Plan

      July 12, 2025

      Babangida, Rikiji, Somefun, Inuwa Among Key Appointees in Tinubu’s July Reshuffle

      July 18, 2025

      SPESSE Workshop Equips Nigerian Officials to Address GBV

      July 11, 2025

      Nigeria Urges U.S. to Reconsider New Visa Restrictions

      July 10, 2025

      351 Child Rights Violation Cases Recorded in Kano – NHRC

      July 7, 2025

      Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

      July 20, 2025

      REMAPSEN–Galien Africa Partnership to Strengthen Africa’s Health Communication, Climate Resilience

      July 18, 2025

      Alliance Rights and Health Rallies Africa to Deliver on Gender Justice

      July 12, 2025

      NNPC Pushes for Sustainable Energy Vision at Global OPEC Stage

      July 10, 2025

      “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

      July 20, 2025

      Chief of Staff, Others Sworn In as Kano Governor Reshuffles Team

      July 18, 2025

      Jigawa Warns Beneficiaries Against Selling Qatar Charity Donations

      July 16, 2025

      Natasha Moves to Reclaim Senate Seat After 6 Month Suspension

      July 12, 2025
    • Politics

      Just in : Atiku Quits PDP, Blames Party’s New Direction

      July 16, 2025

      Sule Lamido Backs Opposition Coalition Under ADC

      July 15, 2025

      Ringim Blames Sule Lamido, Not Wike, for PDP Crisis

      July 13, 2025

      Commissioner Waiya Endorses Women’s Political Representation

      July 7, 2025

      Gauta Club Gets 14 New Patrons as Waiya Champions Inclusive Politics

      July 5, 2025
    • Conflict

      Kadpoly Retiree faults Committee, Demolition Of Property

      March 27, 2025

      President Tinubu Declares State of Emergency in Rivers State

      March 18, 2025

      El-Rufai Defends Najaatu Muhammad Against Ribadus Denials

      February 5, 2025

      Tinubu’s Corruption Saga: Najaatu-Ribadu Feud Takes Center Stage

      February 5, 2025

      Kano Inaugurates Committee to Investigate Rimin Zakara Dispute

      February 3, 2025
    • More
      • Analysis
      • Business
      • Crime
      • Cultural events
      • Economy
      • Education
      • Editorial
      • Entertainment
      • Environment
      • Fashion
      • Health
      • Lifestyle
      • Personality profile
      • Science
      • Sports
      • Technology
    • Hausa

      Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

      July 14, 2025

      Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

      July 14, 2025

      Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

      July 13, 2025

      Gwamnatin Kano Ta Nemi Karin Guraben Aiki a Hukumomin Tsaro

      July 13, 2025
    Subscribe
    PARADIGM NEWS
    Home » Fitattun Wakokin Hausa Da Suka Fi Shahara A Shekarar 2024
    Hausa

    Fitattun Wakokin Hausa Da Suka Fi Shahara A Shekarar 2024

    EditorBy EditorDecember 28, 2024Updated:December 28, 2024No Comments6 Mins Read
    Facebook Twitter Telegram WhatsApp
    1735384623200

    Duk da cewa shekarar 2024 ta fara yi wa mutane ban-kwana, har yanzu haziƙan mawaƙan Hausa suna ci gaba da fitar da waƙoƙi domin nishaɗantar da al’umma.

    Tun shekaru aru-aru, Hausawa sun yi fice wajen nishaɗantar da mutane da waƙoƙi masu cike da fasaha da hikima, musamman wajen ƙwarzanta jarumai da waƙoƙin sana’a da sauransu, kafin daga bisani aka fara waƙoƙin nishaɗi na soyayya da finafinai.

    Finafinan Kannywood Biyar Da Suka fi Shahara a Shekarar 2024

    Ad 4

    A shekarar 2024, mawaƙan Hausa sun bajekolin fasaharsu wajen fitar da waƙoƙi da dama da suka ciri tuta.

    Sai dai idan aka ce waƙoƙin da suka fi jan hankali, ana nufin waƙoƙin da mutane suka fi magana a kai musamman a kafofin kafafen yaɗa labarai irin su Facebook da Instagram da TikTok da kafofi irin su rediyo da talabijin.

    A wannan shekarar 2024, kamar kowace shekara, BBC ta rairayo wasu waƙoƙi 10 da suka fi jan hankalin mutane.

    Ad 3

    Finafinan Kannywood Biyar Da Suka fi Shahara a Shekarar 2024

    Mai kishi na – Sadiq Saleh

    ‘Mai kishi na’ wadda matashin fasihin mawaƙi Sadiq Saleh ya rera ta ja hankalin mutane matuƙa, kasancewar ta zo a daidai lokacin da matashin yake jan zarensa a fagen waƙoƙin Hausa.

    Mawaƙi Sadiq Saleh ne ya rubuta kuma ya rera waƙar tare da zabiya Fati Nijar. Sannan zuwa ranar 16 ga Disamba, waƙar ta samu sama da masu kallo miliyan 2,600,000 a YouTube daga ranar 9 ga Satumba da ya sake ta, kuma jaruma Rukky Alim ce ta hau waƙar.

    Ko a ranar 17 ga Agusta da matashin ya je wani taron ɗalibai a jami’ar ABU, waƙar ya rera, kuma mahalarta taron suka riƙa amsa suna shewa suna takawa.

    ‘Mai kishi na’ waƙa ce ta soyayya, kuma ta ja hankalin matasa matuƙa, musamman a kafofin sadarwa da wuraren tarukan bukukuwa na Hausa, wataƙila saboda kalaman soyayya da zuba a cikin waƙar, sannan an yi kiɗa mai ɗaukar hankali da ke sa masu sauraro rausayawa.

    Amshin waƙar shi ne:

    Kun ga ina jin daɗin, ina jin daɗi!

    Na samu muradin raina!

    Tana kishina ni dai!

    Tun a ranar 5 ga Satumba ya fara tsakura waƙar a Instagram, sannan a ranar 8 ga Satumba ya ce yaushe mutane suke so a sakar musu wakar sannan a12 ga Satumba ya sanar da cewa ya sake ta, inda Instagram aka danna so wato like sau 16.1k domin murnar sakinta.

    Aljannata – Auta Waziri

    Aljannata waƙa ce da sabon ango, Auta Waziri ya rera, inda a ciki kamar kullum ya zubo kalaman soyayya masu ratsa zuciya.

    Waƙar ta ja hankali sosai, inda daga ranar 3 ga Fabrairun da ya sake ta zuwa yanza ta samu masu kallo sama da 1,675,523/

    A cikin waƙar akwai inda yake cewa:

    ‘In dai kika bar ni sai na sha wuya

    “Sai na zam kamar tsokar da babu jijiya

    ‘In ba da ke ba sai dai rijiya

    ‘Rijiyar ma mai ɗauke da ƙugiya

    ‘wacce za ta caki raina, ban ƙara kwana

    ‘Me zai sa in kwana ban gano masoyi ba’

    A bidiyon waƙar, mawaƙin ne da jaruma Zahra Aliyu suka taka rawa

    Sauti – Ado Gwanja

    Waƙar ‘Sauti’ waƙa ce da fitaccen mawaƙi Ado Gwanja ya rera a fim ɗin ‘Gidan sarauta’ mai dogon zango na furodusa Abubakar Bashir Maishadda.

    Waƙar, wadda ya sake ta a ƙarshen shekarar da ta gabata, ya saki bidiyon ne a YouTube a Janairun 2024, kuma zuwa yanzu ta samu masu kallo sama da miliyan 1,500.

    Fatima mai zogale – Dauda Rarara

    Ita kuma waƙar ‘Fatima mai zogale’ waƙa ce da zuwa ɗaya ta fito, ta karaɗe kafofin sadarwa, musamman na abubuan da suka biyo bayan fitowarta.

    Mawaƙai Dauda Kahutu Rarara ne ya rera waƙar kan wata mai sayar da Zogale mai suna Fatima, inda waƙar ta zama sanadiyar shuhurarata.

    Ya fara saka sautin wakar a YouTube a ranar 24 ga Afrilun 2024, sannan zuwa yanzu an kalla sau 1,201,153, sannan ya saka bidiyon a ranar 1 ga Mayun shekarar, kuma zuwa yanzu an kalla bidiyon sau 1,461,686.

    A cikin waƙar yana cewa:

    Fati Fatima fati adon gari

    Kin wuce ai daƙile

    Fati Fatima fati adon gari

    Kin yi kamar labule

    Fati Fatima fati adon gari

    Sa mani in dangwale

    Fati Fatima fati adon gari.

    Na gode – Auta MG

    Waƙar Na gode, waƙa ce da fasihin mawaƙi Auta MG ya rera, wadda ya saka a YouTube a ranar 7 ga Agustan 2024.

    Zuwa yanzu ta samu masu kallo 1,014,393.

    Tawan – Nazifi Asnanic da Naziru Ahmed

    Tawan waƙa ce ta haɗaka da fasihan mawaƙa Nazifi Asnanic da Naziru Ahmad suka rera, kuma ta ja hankali musamman a kafofin sadarwa.

    Asnanic ya ɗora waƙar a shafinsa na YouTube a ranar 26 ga Agustan 2024, kuma zuwa yanzu an saurare ta sama da 1,143,821.

    Ƙwanƙwalati – Ɗanmusa

    Waƙar “ƙwanƙwalati” fasihin mawaƙi Musa Muhammad wanda aka fi sani da prince ɗanmusa ya rera.

    Ya ɗora sautin waƙar a shafinsa na YouTube a ranar 3 ga Yulin 2024, kuma zuwa yanzu an saurare ta sau sama 88,300.

    Ga ni – Namenj

    “Ga ni” ita ma waƙar soyayya ce da matashin mawaƙi Ali Namenj ya rera. Ya fara fitar da sautin waƙar ne a ranar 10 ga Afrilun 2024, inda aka saurare ta sau 90,669, sannan a ranar 20 ga Oktona ya fitar da bidiyon, wanda shi ma ya samu masu kallo 106,345 zuwa.

    Sadaki – Ali Jita

    Sadaki waƙa ce ta Ali Jita da ita ma take jan hankalin masu sha’awar waƙoƙin Hausa.

    Ali Jita ya daɗe yana nishaɗantar da masu sha’awar waƙoƙin Hausa da zaƙin muryarsa.

    BBC HAUSA

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

     

    Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram WhatsApp

    Related Posts

    Buhari Jagora Ne Mai Kaunar Kasar Nageria-In Ji Gwamnan Kano

    July 14, 2025

    Za a Daga Darajar Asibitin Karaye Zuwa Asibitin Kwararru- KNSG

    July 14, 2025

    Buhari: Labarin Rasuwarsa Ya Sa Na Zubar da Hawaye – Mufti Menk

    July 13, 2025

    Gwamnatin Kano Ta Kaddamar da Yashe Magudanan Ruwa a Kurna

    July 13, 2025
    Add A Comment
    Leave A Reply Cancel Reply

    Editors Picks

    CITAD Applauds NCC’s Bold Move to Modernize Telecom Licensing

    July 20, 2025

    Just in: Saudi Arabia’s Sleeping Prince Dies After 19 Years in Coma

    July 20, 2025

    “If an Emir Can Kneel for Someone, I Would Kneel for Kwankwaso”- Emir of Daura

    July 20, 2025

    ZDLH Hosts Legislative Retreat in Lagos to Strengthen Immunization Efforts

    July 19, 2025
    • Facebook
    • YouTube
    • TikTok
    • WhatsApp
    Hajaj Albait 2
    © 2025 PARADIGM NEWS
    • Home
    • Privacy Policy

    Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.