Jam’iyyar APC ta lashe kujerun cike gurbi na Majalisar Jiha a Ungogo da Kano Municipal da aka gudanar a ranar…
Browsing: Hausa
Jamila Sulaiman Aliyu Kungiyar Sufaye ta Kasa reshen mata a Jihar Kano ta gudanar da taron Mauludin tunawa da manyan…
Gwamnatin Tarayya ta ba wa ‘yan kasuwar da gobarar da ta auka kwanan nan a Kasuwar Singer a Jihar Kano…
Majalisar Dokokin Jihar Kano ta musanta rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da wasu kafafen yada labarai, wadanda…
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi barazanar fasa Filin Wasan Yakubu Gowon da ke Port Harcourt idan…
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da sabbin nadin mukamai da karin mukamai a wasu hukumomi da…
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Kano…
Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya (CAN), reshen Jihar Kano, ta kammala makon addu’o’inta, inda ta nemi taimakon Allah da shiriya ga…
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a hukumance, lamarin da…
Shugaban Kungiyar Masu Sayar da Shanu da Dillalan su da Masu Sarrafa su a Kano, Alhaji Usman Usman Fulani, ya…
Gwamnan Jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara, ya ce har yanzu shi ne gwamnan jihar duk da matakan tsige shi da…
Hukumar Zaben Uganda ta sanar da sake zaben shugaba Yoweri Museveni a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa, lamarin…
Shugaban ƙasar Faransa Emmanuel Macron ya bayyana barazanar harajin da takwaransa na Amurka Donald Trump ya yi a matsayin abin…
Gwamnatin Jihar Kaduna ta tabbatar da cewa an bi dukkan ka’idojin shari’a yadda doka ta tanada a hukuncin da aka…
Jamila Sulaiman Gwamnatin Jihar Kano ta gudanar da taron horo na kwanaki biyu ga kimanin ‘yan jarida 100 daga kafafen…
Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce ba zai koma jam’iyyar APC ba…
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Ado-Ekiti ta soke zaben fidda gwani na gwamna da jam’iyyar PDP ta…
Ƙungiyar Dattawa da shugabannin Jihar Rivers, ta nuna damuwa kan sanarwar neman tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa, Farfesa Ngozi…
Wata kotun yanki da ke zama a Centre-Igboro a Ilorin, jihar Kwara, ta raba auren da ke tsakanin Toyin Ajibola…
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin fara aiwatar da manufar “Ba Aiki, Ba Albashi” kan mambobin JOHESU da ke ci…
